Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    OGP: KANO’S NEW LEADERSHIP AND THE PROMISE OF OPEN GOVERNANCE

    August 8, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 8, 2026

    NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

    August 6, 2026

    Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

    August 6, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » Harin Dakarun Sojin Chadi Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Ɗimbin Masunta ’Yan Najeria 
Security

Harin Dakarun Sojin Chadi Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Ɗimbin Masunta ’Yan Najeria 

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaMay 11, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link

By Mutawakkilu Ibrahim Idris 

 

Rahotanni daga gaɓar Tafkin Chadi sun bayyana cewa wani farmaki da sojin saman ƙasar Chadi suka kai ya yi sanadiyyar mutuwar ɗimbin masunta, mafi yawansu ’yan Najeriya masu sana’ar kamun kifi a yankin.

 

Lamarin ya faru ne kwanaki uku bayan da mayaƙan Boko Haram suka kai hari kan sansanin sojin Chadi tare da kashe aƙalla dakaru 24, abin da ya sa mahukuntan birnin Ndjamena suka umarci rundunar sojin saman ƙasar da ta ƙaddamar da hare-hare kan waɗanda ake zargin mayaƙa ne da ke fakewa a yankunan tafkin suna gudanar da harkokin kamun kifi.

 

Shaidu da dama, ciki har da ’yan sa-kai masu taimakawa wajen kare fararen hula daga hare-haren Boko Haram, sun bayyana cewa farmakin ya hallaka gomman mutane, duk da cewa har yanzu ba a tantance adadin waɗanda suka mutu ba.

 

Wani ganau ya ce tun daga ranar Juma’ar da ta gabata ne sojojin saman Chadi suka fara kai hare-haren kan wasu tsibirai da ke ƙarƙashin yankunan Najeriya da kuma Jamhuriyar Nijar.

 

A cewarsa, daga cikin waɗanda suka mutu akwai masunta da ke gudanar da sana’arsu da izinin mayaƙan Boko Haram bayan biyan harajin da ƙungiyar ke karɓa daga gare su.

 

Wani jagoran al’umma daga Tsibirin Shuwa, ɗaya daga cikin wuraren da aka kai wa harin, ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na AFP cewa baya ga waɗanda aka tabbatar da mutuwarsu, akwai wasu mutane kusan 40 da suka ɓace.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleAS KANO GOVERNMENT COMMENCES RENOVATION OF MURTALA MUHAMMED LIBRARY, MOVES TO SANCTION CONTRACTOR OVER DELAY
Next Article Gwamna Yusuf Ya Ware Naira Miliyan 265 Don Bawa Alhazan Bana Na Kano Tallafi

Related Posts

Vice President Shettima Reaffirms Tinubu Administration’s Commitment to Strengthening Nigeria’s Armed Forces

July 6, 2026

CP Bakori Strengthens Security at Police Academy, Intensifies Kano–Maiduguri Highway Patrols

July 3, 2026

Nigerian Army Graduates Over 8,000 New Soldiers at Newly Established Osogbo Training Depot

June 27, 2026

YAN BINDIGA SUN KAI HARI A SOKOTO, SUN KASHE LIMAN DA WASU UKU TARE DA YIN GARKUWA DA MUTANE SHIDA

June 25, 2026

KWASTAM TA KAMA HARAMTATTUN KAYAYYAKI NA NAIRA MILIYAN 273.6 A CROSS RIVER

June 24, 2026

Sufeton ’Yan Sandan Najeriya Ya Haramta Wa Jami’ai Yin Bidiyo Da Hira A Kafafen Sada Zumunta Ba Tare Da Izini Ba

June 23, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

OGP: KANO’S NEW LEADERSHIP AND THE PROMISE OF OPEN GOVERNANCE

By Brown Pigeon MediaAugust 8, 2026

Governance works best when citizens are informed, heard and able to participate in decisions that…

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 8, 2026

NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

August 6, 2026

Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

August 6, 2026

GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

August 6, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.