Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

    August 4, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 4, 2026

    KANO RECORDS REVENUE SURGE AS DIGITAL LAND SYSTEM RAISES MONTHLY EARNINGS TO ₦750 MILLION

    August 3, 2026

    Waiya Reaffirms Kano Government’s Commitment to Community-Led Security, Peacebuilding

    August 3, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » SIYASAR TARIHI, MUTUNTAWA DA KARE MARTABAR AREWA
News

SIYASAR TARIHI, MUTUNTAWA DA KARE MARTABAR AREWA

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 6, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link

 

Mutawakkilu Ibrahim Idris
SIYASAR TARIHI, MUTUNTAWA DA KARE MARTABAR AREWA

…Waɗannan mutane sun cancanci girmamawa, ba cin mutunci ba

 

Daga Munir Ibrahim Publisher

 

Yayin da ake ƙara kusantar babban zaɓen shekarar 2027, ana ci gaba da ganin sauye-sauyen siyasa da sabbin kawance a fagen siyasar Najeriya. Sai dai a lokaci guda, wani abin damuwa ya fara bayyana a tattaunawar jama’a, musamman a kafafen sada zumunta, inda muhawarar siyasa ke karkata daga tattauna manufofi zuwa cin mutunci da muzanta fitattun jagororin da suka kafa tarihi kuma suka taka muhimmiyar rawa wajen gina Arewa da Najeriya baki ɗaya.

 

A ‘yan watannin nan, kalamai masu zafi da nuna rashin girmamawa ga manyan mutane irin su Shehu Usmanu Ɗanfodiyo, Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato da kuma Sir Abubakar Tafawa Balewa sun janyo damuwa a tsakanin al’ummar Arewa. Dukda cewa tarihin kowane shugaba na iya kasancewa abin nazari da muhawara ta ilimi, amma bai kamata a mayar da irin waɗannan manyan mutane abin zagi da tozarci ba.

 

A wurin mafi yawan ‘yan’arewa, waɗannan mutane alamu ne na sadaukarwa, hangen nesa da kuma gina tubalan ci gaba. Gudummawar da suka bayar a fannonin ilimi, shugabanci, bunƙasa yankuna da kuma gina ƙasa sun taimaka wajen samar da ginshiƙan da Najeriya ke ci gaba da amfana da su har zuwa yau. Saboda haka, duk wani saɓani game da tarihinsu ya kamata ya kasance cikin hujjoji da bincike mai zurfi, ba ta hanyar yaɗa ƙiyayya ko siyasantar da tarihi ba.

 

Haka kuma, akwai masu nuna damuwa kan yadda wasu ‘yan siyasa da jagororin siyasa suka kasa fitowa a fili su yi Allah-wadai da irin waɗannan kalamai daga wasu magoya bayansu. Ko da kuwa ba da gangan ake yi ba, yin shiru a irin wannan yanayi na iya haifar da zargin amincewa ko goyon baya ga irin waɗannan ɗabi’u.

 

Wannan muhawara ta kuma sake tayar da tattaunawa kan siyasar asali, tarihin ƙasa da kuma makomar Najeriya. Dukda bambance-bambancen ra’ayi da akidu na siyasa, babu wani dalili da zai sa a mayar da bambancin siyasa hanyar cin mutuncin waɗanda suka bayar da gudummawa ga ci gaban al’umma.

 

Ci gaban dimokuraɗiyyar Najeriya yana buƙatar a mayar da hankali kan muhawara mai ma’ana kan tsaro, ilimi, tattalin arziki, shugabanci da haɗin kan ƙasa, ba tare da tauye martabar waɗanda suka taka muhimmiyar rawa a tarihin ƙasar ba. Kowace ƙabila ko yanki na da jarumai da shugabannin da suka cancanci a girmama tarihinsu.

 

Yayin da ƙasar ke tunkarar wani sabon zangon zaɓe, ya zama wajibi ga ‘yan siyasa, ƙungiyoyin fararen hula, sarakuna, malamai da matasa su ƙarfafa al’adar tattaunawa cikin ladabi da mutunta juna. Girmama tarihi bai kamata ya zama abin zaɓi ba, kuma siyasa ba ta kamata ta zama hanyar gurɓata tarihin waɗanda suka yi wa al’umma hidima ba.

 

A ƙarshe, haɗin kan ƙasa da zaman lafiya na buƙatar haƙuri, fahimtar juna da mutunta mabambantan ra’ayoyi. Kodayake ‘yan Najeriya na iya saɓawa a siyasa, ya kamata su kasance masu haɗin kai wajen girmama sadaukarwa da gudummawar waɗanda suka taimaka wajen gina ƙasa da kuma shimfiɗa tubalan tarihin da muke alfahari da su a yau.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleTHE POLITICS OF HISTORY, RESPECT, AND NORTHERN IDENTITY
Next Article TSOHON MANAJAN DARAKTAN RADIO KANO, ADAMU IBRAHIM GETSO, YA RASU YANA DA SHEKARA 75

Related Posts

WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

August 4, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 4, 2026

KANO RECORDS REVENUE SURGE AS DIGITAL LAND SYSTEM RAISES MONTHLY EARNINGS TO ₦750 MILLION

August 3, 2026

Waiya Reaffirms Kano Government’s Commitment to Community-Led Security, Peacebuilding

August 3, 2026

WAIYA YA JADDADA MUHIMMANCIN HAƊIN GWIWA TSAKANIN AL’UMMA DA GWAMNATI WAJEN INGANTA TSARO A JIHAR KANO

August 3, 2026

Kosan Waka Dies at 47 as Gov. Yusuf Mourns Renowned Political Singer

August 2, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

By Brown Pigeon MediaAugust 4, 2026

The Kano State Commissioner of Information and Internal Affairs, Comrade Ibrahim Abdullahi…

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 4, 2026

KANO RECORDS REVENUE SURGE AS DIGITAL LAND SYSTEM RAISES MONTHLY EARNINGS TO ₦750 MILLION

August 3, 2026

SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

August 3, 2026

Waiya Reaffirms Kano Government’s Commitment to Community-Led Security, Peacebuilding

August 3, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.