Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Majalisar wakilai Ta Amince Da Kudirin Kafa Ƴansandan Jihohi 

    June 11, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    Yan Sanda a ƙasar Turkiyya Sun Gano Baƙin Haure 30 da aka Boye a Cikin Wata Tankar Mai

    June 5, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026

    Kano Govt Mourns Death of Kano Radio FM Director, Hajiya Habiba Abubakar

    June 19, 2026

    Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

    June 19, 2026

    How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

    June 18, 2026

    Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

    June 18, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026

    The Two Faces of Kano’s Democracy: Political Turbulence and Grassroots Progress Under Abba Kabir Yusuf

    June 12, 2026

    Kebbi Expands Early Childhood Education with N1.59bn Investment

    June 12, 2026

    ABU most Grateful to UNESCO-ICHEI for Sustained Support – VC

    June 12, 2026

    Turn research into wealth, Deputy Senate President urges universities

    June 11, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026

    Race Against Time: KSCHMA Rapid Response Team Secures Emergency Surgery for Accident Victim at Sir Muhammad Sunusi Specialist Hospital

    June 9, 2026

    Zulum Sets 60-Day Deadline for 400-Bed Teaching Hospital, Orders Completion of Orthopaedic Hospital in Four Months

    June 6, 2026

    ABU TEACHING HOSPITAL COMMEMORATES WORLD HYPERTENSION DAY 2026.

    June 6, 2026
  • Politics

    Peter Obi’s Nnamdi Kanu Promise: A Risky Political Calculation Nigerians Must Question

    June 14, 2026

    PETER OBI YAYI ALKAWARIN SAKIN NNAMDI KANU IDAN YA ZAMA SHUGABAN KASA

    June 13, 2026

    Gwamnan Kano Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe da Sauye-sauyen Mukamai Domin Inganta Ayyukan Gwamnati

    June 11, 2026

    Sen. Nakudu Hails INEC’s Restoration Of Aujara State Constituency

    June 11, 2026

    NNPP Ta Zargi Kwankwaso Da Ci Gaba Da Tsoma Baki A Harkokinta Duk Da Ficewarsa

    June 11, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » Majalisar wakilan Najeriya sun bukaci Shugaba Tunibu daya inganta sha’anin tsaro ko ya yi Murabus
News

Majalisar wakilan Najeriya sun bukaci Shugaba Tunibu daya inganta sha’anin tsaro ko ya yi Murabus

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 18, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
Majalisar wakilan Najeriya sun bukaci Shugaba Tunibu daya inganta sha'anin tsaro ko ya yi Murabus

‎

Mutawakkilu Ibrahim Idris
Majalisar wakilan Najeriya sun bukaci Shugaba Tunibu daya inganta sha’anin tsaro ko ya yi Murabus

‎Ɓangaren marasa rinjaye a Majalisar Wakilan Najeriya ta yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya mayar da hankali kan harkokin gudanar da mulki wajen magance ƙalubalen tsaron da matsalolin tattalin arziki ko kuma ya sauka daga muƙaminsa, suna mai gargaɗin cewa Najeriya na fuskantar abin suka bayyana a matsayin mafi munin yanayin rashin tsaro da rashin tabbas a ɓangaren shari’a da koma-bayan dimokuraɗiyya daidai lokacin da ake fuskantar zaɓen 2027.

‎

‎Yan majalisar sun kuma yi kira ga shugaban ƙasa da ya dakatar da harkokin siyasar neman sake zaɓensa ta hanyar mayar da martani don magance ƙalubalen tsaro da ke ƙaruwa da matsalolin tattalin arziki da ƙasar ke fuskanta.

‎

‎Shugaban masara rinjaye na Majalisar, Fred Agbedi, ya yi wannan kiran ne a lokacin wani taron manema labarai da ‘yan majalisar adawa suka gudanar a Majalisar Dokoki ta Kasa da ke Abuja ranar Laraba, inda suka zargi gwamnati da fifita siyasa fiye da ƙalubalen da bukatun gaggawa na ƙasa.

‎Kano first

Wannan kiran da ‘yan majalisar adawa suka yi na zuwa ne bayan ƙaruwar matsalolin tsaro a fadin ƙasar, ciki har da sace yara ƴan makaranta a jihohin Borno da Oyo da har yanzu suke hannun ‘yan bindiga; sace dalibai a Kogi da mutuwar tsohon kakakin rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe Mai Ritaya a maboyar masu garkuwa da mutane, da sauransu.

‎

‎Al’ummomi a fadin jihohi masamman arewaci kamar Plateau da Kwara da Niger da Benue da Sokoto da Zamfara sun fuskanci hare-hare da kashe-kashe daga ‘yan bindiga wanda ya kai ga korar daruruwan mazauna.

‎

‎A ranar Talata, shugabannin addin Musulmi da ɓangaren Katolika na Najeriya sun nuna damuwa kan yanayin tsaron ƙasar, inda suka yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ɗauki matakan gaggawa don dakile ci gaba da kashe-kashe, sace-sacen mutane da sauran ayyukan ɓata gari.

‎

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleHidima Fiye da Kai: Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sabon Mizanin Mulki a Arewacin Najeriya
Next Article RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

Related Posts

Kano Govt Mourns Death of Kano Radio FM Director, Hajiya Habiba Abubakar

June 19, 2026

Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

June 19, 2026

How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

June 18, 2026

Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

June 18, 2026

RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

June 18, 2026

Hidima Fiye da Kai: Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sabon Mizanin Mulki a Arewacin Najeriya

June 18, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

Kano Govt Mourns Death of Kano Radio FM Director, Hajiya Habiba Abubakar

By Brown Pigeon MediaJune 19, 2026

The Kano State Government has expressed deep sorrow over the death of the Director of…

Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

June 19, 2026

How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

June 18, 2026

Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

June 18, 2026

RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

June 18, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.