Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Majalisar wakilai Ta Amince Da Kudirin Kafa Ƴansandan Jihohi 

    June 11, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    Yan Sanda a ƙasar Turkiyya Sun Gano Baƙin Haure 30 da aka Boye a Cikin Wata Tankar Mai

    June 5, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026

    KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA

    June 19, 2026

    NUJ Summit: Kano Restates Commitment to Press Freedom and National Security

    June 19, 2026

    Kano Govt Mourns Death of Kano Radio FM Director, Hajiya Habiba Abubakar

    June 19, 2026

    Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

    June 19, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026

    The Two Faces of Kano’s Democracy: Political Turbulence and Grassroots Progress Under Abba Kabir Yusuf

    June 12, 2026

    Kebbi Expands Early Childhood Education with N1.59bn Investment

    June 12, 2026

    ABU most Grateful to UNESCO-ICHEI for Sustained Support – VC

    June 12, 2026

    Turn research into wealth, Deputy Senate President urges universities

    June 11, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026

    Race Against Time: KSCHMA Rapid Response Team Secures Emergency Surgery for Accident Victim at Sir Muhammad Sunusi Specialist Hospital

    June 9, 2026

    Zulum Sets 60-Day Deadline for 400-Bed Teaching Hospital, Orders Completion of Orthopaedic Hospital in Four Months

    June 6, 2026

    ABU TEACHING HOSPITAL COMMEMORATES WORLD HYPERTENSION DAY 2026.

    June 6, 2026
  • Politics

    Peter Obi’s Nnamdi Kanu Promise: A Risky Political Calculation Nigerians Must Question

    June 14, 2026

    PETER OBI YAYI ALKAWARIN SAKIN NNAMDI KANU IDAN YA ZAMA SHUGABAN KASA

    June 13, 2026

    Gwamnan Kano Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe da Sauye-sauyen Mukamai Domin Inganta Ayyukan Gwamnati

    June 11, 2026

    Sen. Nakudu Hails INEC’s Restoration Of Aujara State Constituency

    June 11, 2026

    NNPP Ta Zargi Kwankwaso Da Ci Gaba Da Tsoma Baki A Harkokinta Duk Da Ficewarsa

    June 11, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA
News

KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 19, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA
Mutawakkilu Ibrahim Idris
KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA

Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada aniyarta ta ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro domin kare dimokuraɗiyya da martabar ƙasa.

 

Da yake jawabi a taron ƙasa kan tsaro da ƙungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ) ta shirya a Abuja, Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, ya isar da saƙon Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, inda ya bayyana muhimmiyar rawar da kafafen yaɗa labarai ke takawa wajen wayar da kan jama’a da tallata manufofin gwamnati.

 

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa kafafen yaɗa labarai na da muhimmiyar rawa wajen isar da manufofi da shirye-shiryen gwamnati ga matasa da sauran al’umma, tare da jaddada alhakin ‘yan jarida na yaƙi da yaɗa labaran ƙarya, bayanan da ba su da tushe da kuma yaudarar jama’a.

 

“Kafofin yaɗa labarai suna da alhakin sanar da jama’a ayyukan gwamnati tare da kare martaba da haɗin kan ƙasa. Wannan wani bangare ne na nauyin da kundin tsarin mulki ya ɗora mana a matsayin ‘yan ƙasa,” in ji Waiya.

Kwamishinan ya yabawa taken taron, wanda ya mayar da hankali kan alaƙar da ke tsakanin tsaro da aikin jarida, yana mai cewa taken ya zo a daidai lokacin da ake buƙatar haɗin kai tsakanin bangarorin biyu.

 

Ya ƙara da cewa rahotannin da suka shafi tsaro na buƙatar taka-tsantsan da ƙwarewa, inda ya bukaci kafofin yaɗa labarai su daidaita tsakanin ‘yancin faɗar albarkacin baki da kuma kare muradun ƙasa.

 

Waiya ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta ci gaba da kyakkyawar alaƙa da hukumomin tsaro, inda take ba su tallafi na kayan aiki da motocin gudanar da aiki ga Rundunar ‘Yan Sanda, NSCDC, JTF da sauran hukumomin tsaro domin inganta ayyukansu.

 

Ya kuma tabbatar da cewa kafafen yaɗa labarai na gwamnati da masu zaman kansu a Kano na aiki cikin yanayi mai ‘yanci ba tare da tsangwama ko razana ba. Haka kuma gwamnati na shirya horaswa da tarurrukan ƙara wa ‘yan jarida ƙwarewa lokaci zuwa lokaci domin bunƙasa aikin jarida.

 

“Muna gina kyakkyawar alaƙa tsakanin gwamnati, kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro. Tallafa wa jami’an tsaro ba wai taimaka musu kawai ba ne, har ma kariya ce gare mu a matsayin al’umma,” in ji shi.

 

A ƙarshe, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya sake tabbatar da jajircewar gwamnatin Kano wajen mutunta kundin tsarin mulki, kare ‘yancin aikin jarida da kuma inganta shugabanci na haɗin gwiwa, yana mai cewa haɗin kai tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro na da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da zaman lafiya, kwanciyar hankali da ci gaba mai ɗorewa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleNUJ Summit: Kano Restates Commitment to Press Freedom and National Security

Related Posts

NUJ Summit: Kano Restates Commitment to Press Freedom and National Security

June 19, 2026

Kano Govt Mourns Death of Kano Radio FM Director, Hajiya Habiba Abubakar

June 19, 2026

Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

June 19, 2026

How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

June 18, 2026

Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

June 18, 2026

RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

June 18, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA

By Brown Pigeon MediaJune 19, 2026

Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada aniyarta ta ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai…

NUJ Summit: Kano Restates Commitment to Press Freedom and National Security

June 19, 2026

Kano Govt Mourns Death of Kano Radio FM Director, Hajiya Habiba Abubakar

June 19, 2026

Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

June 19, 2026

How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

June 18, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.