Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

    August 6, 2026

    Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

    August 6, 2026

    GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

    August 6, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 5, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » NIGERIA TA JADDADA ANIYARTA NA KAWAR DA TALAUCIN MAKAMASHI A AFIRKA EKPO
News

NIGERIA TA JADDADA ANIYARTA NA KAWAR DA TALAUCIN MAKAMASHI A AFIRKA EKPO

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 17, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
NIGERIA TA JADDADA ANIYARTA NA KAWAR DA TALAUCIN MAKAMASHI A AFIRKA EKPO
Mutawakkilu Ibrahim Idris
NIGERIA TA JADDADA ANIYARTA NA KAWAR DA TALAUCIN MAKAMASHI A AFIRKA EKPO

Daga Brown Pigeon Media

 

Ministan Ƙaramin Harkokin Albarkatun Man Fetur (Gas), Rt. Hon. Ekperikpe Ekpo, ya sake jaddada kudirin Gwamnatin Tarayya na kawo ƙarshen talaucin makamashi a Najeriya da ma nahiyar Afirka baki ɗaya.

 

Ekpo ya bayyana hakan ne yayin da ya karɓi baƙuncin tawagar Ƙungiyar Masu Kula da Dokokin Man Fetur ta Afirka (AFRIPERF) ƙarƙashin jagorancin shugabarta, Misis Oritsemeyiwa Eyesan, a hedikwatar NNPC da ke Abuja.

 

Ministan ya ce Najeriya na da damar jagorantar ƙasashen Afirka wajen inganta tsarin kula da harkokin makamashi, la’akari da yalwar albarkatun man fetur da iskar gas da kuma gogewar da ƙasar ta samu tsawon shekaru a fannin tsare-tsare da dokokin makamashi.

 

Ya kuma buƙaci AFRIPERF da ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa tare da samar da manufofin da za su taimaka wajen amfani da albarkatun makamashin Afirka domin bunƙasa tattalin arziki cikin ɗorewa.

 

“Afrika ba za ta iya cimma cikakken ci gaban tattalin arziki ba yayin da miliyoyin al’ummarta ke fama da talaucin makamashi. Najeriya tana da matsayi na musamman wajen jagorantar wannan yunƙuri, musamman ta fuskar albarkatun iskar gas da kuma ƙwarewar da ta samu a fannin makamashi,” in ji Ekpo.

 

Ya tabbatar da cikakken goyon bayan Ma’aikatar Albarkatun Man Fetur ga duk wani yunƙuri da zai taimaka wajen magance matsalar makamashi a nahiyar.

Kano first

Tun da farko, shugabar AFRIPERF kuma Babbar Jami’ar Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta Ƙasa (NUPRC), Misis Oritsemeyiwa Eyesan, ta bayyana cewa an kafa ƙungiyar ne domin haɗa hukumomin da ke kula da harkokin man fetur a Afirka tare da samar da dandalin tattauna matsaloli da manufofin bai ɗaya.

 

Ta ce daga cikin ayyukan AFRIPERF akwai daidaita dokokin kula da harkokin man fetur a nahiyar da kuma inganta amfani da kyawawan ƙa’idojin gudanarwa.

 

Eyesan ta ƙara da cewa ƙasashe da dama ciki har da Ghana, Somalia, Gambia, Madagascar, Sudan, Guinea da Togo sun nuna sha’awar shiga ƙungiyar, yayin da wasu ke kammala matakan amincewa a hukumance kafin su zama cikakkun mambobi.

 

#BrownPigeonMedia #EnergyPoverty #Nigeria #AFRIPERF #GasSector #AfricaDevelopment

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleCAND Ta Bukaci A Binciki Sanata Abdulaziz Yari Kan Batun Zinariyar Naira Biliyan 4.4 Da EFCC Ta Kama A Kano
Next Article Governor Abba Kabir Yusuf’s Road Infrastructure Revolution: Transforming Kano Through Roads and Bridges

Related Posts

NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

August 6, 2026

Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

August 6, 2026

GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

August 6, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 5, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026

CELEBRATING EXCELLENCE BEYOND POLITICS: WHY COMRADE IBRAHIM ABDULLAHI WAIYA DESERVES THE WINSEC AWARD

August 5, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

By Brown Pigeon MediaAugust 6, 2026

By Mutawakkilu Ibrahim Idris  The Northern Youth Assembly (NYA) has congratulated the Executive…

Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

August 6, 2026

GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

August 6, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 5, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.