Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

    August 4, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 4, 2026

    KANO RECORDS REVENUE SURGE AS DIGITAL LAND SYSTEM RAISES MONTHLY EARNINGS TO ₦750 MILLION

    August 3, 2026

    Waiya Reaffirms Kano Government’s Commitment to Community-Led Security, Peacebuilding

    August 3, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa
News

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 11, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa

 

Mutawakkilu Ibrahim Idris
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta ta yin aiki tare da gwamnatocin jihohi, sarakunan gargajiya, shugabannin addinai domin gina ingantaccen tsarin kariyar zamantakewa da zai taimaka wajen rage talauci a Najeriya. Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana haka a taron tattaunawar manufofi na yankin Arewa maso Yamma da aka gudanar a Kano, inda ya ce kariyar zamantakewa na da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da cewa talakan Najeriya ya samu saukin rayuwa

 

Shettima ya bayyana cewa akwai buƙatar Najeriya ta wuce tsarin taimako na wucin gadi zuwa kafa ɗorewar tsare-tsare masu inganci don dogaro da kai Ya yabawa muhimmancin yankin Arewa maso Yamma ga tattalin arzikin ƙasa, se dai ya nuna damuwa kan matsalolin da yankin ke fuskanta kamar talauci, ƙarancin ilimi da lafiya, yawan mace-macen mata masu juna biyu, rashin abinci mai gina jiki ga yara, da kuma matsalar yara da ba sa zuwa makaranta.

Kano first

 

A nasa jawabin, Gwamnan Jihar Katsina kuma Shugaban Dandalin Gwamnonin Arewa maso Yamma, Dikko Umaru Radda, ya ce rage talauci zuba jari ne ga makomar yankin. Haka kuma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jaddada muhimmancin tabbatar da cewa manufofin gwamnati sun kai ga inganta rayuwar jama’a, musamman mata, yara, matasa da masu nakasa. Wakiliyar UNICEF a Najeriya, Wafaa Saeed Abdelatef, ta ce tsarin kariyar zamantakewa na taimakawa al’umma su jure matsalolin tattalin arziki, rashin tsaro da sauyin yanayi.

 

Har ila yau, Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Shirye-shiryen Ci Gaban Yankuna, Mariam Temitope Masha, ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ware shekarar 2026 a matsayin Shekarar Iyali da Kariyar Zamantakewa. Mahalarta taron sun amince cewa haɗin gwiwa tsakanin jihohi, samar da ɗorewar hanyoyin samun kuɗi da kuma aiwatar da shirye-shiryen kariyar zamantakewa cikin tsari su ne hanyoyin rage talauci da inganta rayuwar miliyoyin mutane a yankin Arewa maso Yamma. Taron ya samu halartar manyan jami’an gwamnati, sarakunan gargajiya da ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa, ciki har da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous Article2027: Tinubu Will Clear Northern Votes With Bigger Margin — Matawalle
Next Article Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

Related Posts

WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

August 4, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 4, 2026

KANO RECORDS REVENUE SURGE AS DIGITAL LAND SYSTEM RAISES MONTHLY EARNINGS TO ₦750 MILLION

August 3, 2026

Waiya Reaffirms Kano Government’s Commitment to Community-Led Security, Peacebuilding

August 3, 2026

WAIYA YA JADDADA MUHIMMANCIN HAƊIN GWIWA TSAKANIN AL’UMMA DA GWAMNATI WAJEN INGANTA TSARO A JIHAR KANO

August 3, 2026

Kosan Waka Dies at 47 as Gov. Yusuf Mourns Renowned Political Singer

August 2, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

By Brown Pigeon MediaAugust 4, 2026

The Kano State Commissioner of Information and Internal Affairs, Comrade Ibrahim Abdullahi…

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 4, 2026

KANO RECORDS REVENUE SURGE AS DIGITAL LAND SYSTEM RAISES MONTHLY EARNINGS TO ₦750 MILLION

August 3, 2026

SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

August 3, 2026

Waiya Reaffirms Kano Government’s Commitment to Community-Led Security, Peacebuilding

August 3, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.