Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Majalisar wakilai Ta Amince Da Kudirin Kafa Ƴansandan Jihohi 

    June 11, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    Yan Sanda a ƙasar Turkiyya Sun Gano Baƙin Haure 30 da aka Boye a Cikin Wata Tankar Mai

    June 5, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026

    Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

    June 19, 2026

    How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

    June 18, 2026

    Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

    June 18, 2026

    RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

    June 18, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026

    The Two Faces of Kano’s Democracy: Political Turbulence and Grassroots Progress Under Abba Kabir Yusuf

    June 12, 2026

    Kebbi Expands Early Childhood Education with N1.59bn Investment

    June 12, 2026

    ABU most Grateful to UNESCO-ICHEI for Sustained Support – VC

    June 12, 2026

    Turn research into wealth, Deputy Senate President urges universities

    June 11, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026

    Race Against Time: KSCHMA Rapid Response Team Secures Emergency Surgery for Accident Victim at Sir Muhammad Sunusi Specialist Hospital

    June 9, 2026

    Zulum Sets 60-Day Deadline for 400-Bed Teaching Hospital, Orders Completion of Orthopaedic Hospital in Four Months

    June 6, 2026

    ABU TEACHING HOSPITAL COMMEMORATES WORLD HYPERTENSION DAY 2026.

    June 6, 2026
  • Politics

    Peter Obi’s Nnamdi Kanu Promise: A Risky Political Calculation Nigerians Must Question

    June 14, 2026

    PETER OBI YAYI ALKAWARIN SAKIN NNAMDI KANU IDAN YA ZAMA SHUGABAN KASA

    June 13, 2026

    Gwamnan Kano Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe da Sauye-sauyen Mukamai Domin Inganta Ayyukan Gwamnati

    June 11, 2026

    Sen. Nakudu Hails INEC’s Restoration Of Aujara State Constituency

    June 11, 2026

    NNPP Ta Zargi Kwankwaso Da Ci Gaba Da Tsoma Baki A Harkokinta Duk Da Ficewarsa

    June 11, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa
News

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 11, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa

 

Mutawakkilu Ibrahim Idris
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Talauci Ta Hanyar Kariyar Zamantakewa

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta ta yin aiki tare da gwamnatocin jihohi, sarakunan gargajiya, shugabannin addinai domin gina ingantaccen tsarin kariyar zamantakewa da zai taimaka wajen rage talauci a Najeriya. Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana haka a taron tattaunawar manufofi na yankin Arewa maso Yamma da aka gudanar a Kano, inda ya ce kariyar zamantakewa na da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da cewa talakan Najeriya ya samu saukin rayuwa

 

Shettima ya bayyana cewa akwai buƙatar Najeriya ta wuce tsarin taimako na wucin gadi zuwa kafa ɗorewar tsare-tsare masu inganci don dogaro da kai Ya yabawa muhimmancin yankin Arewa maso Yamma ga tattalin arzikin ƙasa, se dai ya nuna damuwa kan matsalolin da yankin ke fuskanta kamar talauci, ƙarancin ilimi da lafiya, yawan mace-macen mata masu juna biyu, rashin abinci mai gina jiki ga yara, da kuma matsalar yara da ba sa zuwa makaranta.

Kano first

 

A nasa jawabin, Gwamnan Jihar Katsina kuma Shugaban Dandalin Gwamnonin Arewa maso Yamma, Dikko Umaru Radda, ya ce rage talauci zuba jari ne ga makomar yankin. Haka kuma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jaddada muhimmancin tabbatar da cewa manufofin gwamnati sun kai ga inganta rayuwar jama’a, musamman mata, yara, matasa da masu nakasa. Wakiliyar UNICEF a Najeriya, Wafaa Saeed Abdelatef, ta ce tsarin kariyar zamantakewa na taimakawa al’umma su jure matsalolin tattalin arziki, rashin tsaro da sauyin yanayi.

 

Har ila yau, Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Shirye-shiryen Ci Gaban Yankuna, Mariam Temitope Masha, ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ware shekarar 2026 a matsayin Shekarar Iyali da Kariyar Zamantakewa. Mahalarta taron sun amince cewa haɗin gwiwa tsakanin jihohi, samar da ɗorewar hanyoyin samun kuɗi da kuma aiwatar da shirye-shiryen kariyar zamantakewa cikin tsari su ne hanyoyin rage talauci da inganta rayuwar miliyoyin mutane a yankin Arewa maso Yamma. Taron ya samu halartar manyan jami’an gwamnati, sarakunan gargajiya da ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa, ciki har da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous Article2027: Tinubu Will Clear Northern Votes With Bigger Margin — Matawalle
Next Article Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

Related Posts

Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

June 19, 2026

How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

June 18, 2026

Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

June 18, 2026

RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

June 18, 2026

Majalisar wakilan Najeriya sun bukaci Shugaba Tunibu daya inganta sha’anin tsaro ko ya yi Murabus

June 18, 2026

Hidima Fiye da Kai: Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sabon Mizanin Mulki a Arewacin Najeriya

June 18, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

Tsaro Ta Hanyar Gyaran Hali: Yadda Kano Ta Zama Zakara a Arewa Maso Yamma

By Brown Pigeon MediaJune 19, 2026

Daga Mohammed Babagana Abubakar A daidai lokacin da matsalar tsaro ke ci gaba da…

How Kano’s Safe Corridor Initiative Earned Governor Yusuf a Top Security Nomination

June 18, 2026

Zargin Karɓar Kuɗaɗen Kananan Hukumomi Gwamnatin Kano Ta Gabatar da Hujjoji~Gwarzo

June 18, 2026

RASUWAR HAJIYA HABIBA ABUBAKAR BALARABE TA JEFA RADIO KANO CIKIN ALHINI

June 18, 2026

Majalisar wakilan Najeriya sun bukaci Shugaba Tunibu daya inganta sha’anin tsaro ko ya yi Murabus

June 18, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.