Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    2027: IDAF Backs Abba for Second Term, Names Waiya Grand Patron

    August 26, 2026

    SHUGABAN KANO FIRST: ENG ABBA KABIR YUSUF AND HIS VISION FOR A BETTER KANO.

    August 26, 2026

    Northern Youths Assembly Applauds Kano Govt’s N27.8bn ICT Project

    August 25, 2026

    Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya: Achievements as Commissioner for Information and Internal Affairs, Kano State

    August 24, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    WAIYA RECEIVES FORMER GAWUNA YOUTHS, AS THEY DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

    August 25, 2026

    APC Intellectual Forum Launches Door-to-Door Mobilisation, Commends Waiya’s Public Awareness Efforts

    August 25, 2026

    BtG’S SINCERE CAMPAIGN FOR THE TRIO UNVEILED

    August 24, 2026

    THE REAL CONGRATULATIONS FOR OSUN ELECTION GO TO PRESIDENT TINUBU

    August 16, 2026

    PRESIDENT TINUBU CONGRATULATES ADELEKE ON OSUN RE-ELECTION, SAYS VICTORY STRENGTHENS DEMOCRACY

    August 16, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » GWAMNATIN KANO TA BUKACI LIMAMAI SU WAYAR DA KAN AL’UMMA KAN AMFANIN AUREN GATA
News

GWAMNATIN KANO TA BUKACI LIMAMAI SU WAYAR DA KAN AL’UMMA KAN AMFANIN AUREN GATA

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaAugust 11, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
GWAMNATIN KANO TA BUKACI LIMAMAI SU WAYAR DA KAN AL’UMMA KAN AMFANIN AUREN GATA
Mutawakkilu Ibrahim Idris
GWAMNATIN KANO TA BUKACI LIMAMAI SU WAYAR DA KAN AL’UMMA KAN AMFANIN AUREN GATA

 

Daga Mutawakkilu Ibrahim Idris 

 

Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga limaman masallatan Juma’a a fadin jihar da su yi amfani da hudubar Juma’a wajen wayar da kan jama’a kan muhimmanci da kuma alfanun shirin auren gata da gwamnatin jihar ke gudanarwa.

 

Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ne ya yi wannan kiran yayin da yake karbar bakuncin kungiyar matasan limaman masallatan Juma’a ta Kano a wani taro da aka gudanar a Kano.

 

Waiya ya jaddada muhimmiyar rawar da limamai da malaman addinin Musulunci ke takawa wajen ilmantar da al’umma, karfafa zaman lafiya da hadin kai, da kuma dakile yada bayanan karya da ka iya haifar da rashin fahimta a tsakanin jama’a.

 

Kwamishinan ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu hotunan wasu tsofaffin mutane ke yawo a kafafen sada zumunta, inda ake ikirarin cewa suna daga cikin wadanda aka aurar a karkashin shirin auren gata na Gwamnatin Jihar Kano.

 

Ya bayyana cewa wasu daga cikin tsofaffin mutanen da aka nuna a cikin hotunan tsofaffin jami’an Hukumar Hisbah ne da suka yi ritaya daga aiki, yana mai cewa kasancewarsu a wajen taron bai kamata a fassara shi da cewa sun kasance cikin wadanda suka amfana da shirin auren gata ba.

 

Saboda haka, Waiya ya bukaci limamai da sauran shugabannin addini da su taimaka wajen wayar da kan jama’a kan gaskiyar abin da ya shafi shirin, tare da yin gargadi kan yada jita-jita, labaran karya da bayanan da za su iya batar da jama’a, musamman a kafafen sada zumunta.

 

Ya ce shugabannin addini suna da muhimmiyar rawa wajen tabbatar da cewa jama’a sun samu sahihan bayanai tare da fahimtar manufofin shirye-shiryen gwamnati da ake aiwatarwa domin tallafa wa iyalai da karfafa zamantakewar al’umma a jihar.

 

Tun da farko, shugaban kungiyar, Imam Gwani Sani Tilo, ya yaba wa gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa wasu shirye-shiryen da take aiwatarwa da suka shafi inganta rayuwar al’ummar Kano, musamman shirye-shiryen da suka shafi harkokin addinin Musulunci da jin dadin al’ummar Musulmi.

 

Imam Tilo ya kuma bayyana dalilan da suka sa kungiyar ta sauya daga tsohuwar turbar siyasarta tare da mara wa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da Gwamna Abba Kabir Yusuf baya.

 

Ya ce kungiyar ta kasance cikin harkar siyasar da ta taimaka wajen samar da gwamnatin da ake da ita a Kano, don haka ta yanke shawarar ci gaba da mara wa gwamnatin baya wajen kokarinta na samar da ci gaba ga al’ummar jihar.

 

Shi ma da yake nasa jawabin, daya daga cikin limaman, Imam Zubairu Al-Muhammadi, ya tabbatar wa Kwamishinan cewa kungiyar za ta ci gaba da goyon bayan gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf, tare da kokarin ganin ya sake samun nasara a zaben gwamnan jihar na shekarar 2027.

 

Ya danganta goyon bayansu ga abin da ya bayyana a matsayin kyakkyawan halin Gwamnan, jajircewarsa wajen gudanar da aikin gwamnati da kuma shirye-shiryen raya kasa da yake aiwatarwa domin inganta rayuwar al’ummar Kano.

 

A karshen taron, mahalarta sun jaddada bukatar kara hadin gwiwa tsakanin shugabannin addini, gwamnati da sauran al’umma wajen tabbatar da zaman lafiya, hadin kai, yada sahihan bayanai cikin kishin kasa da kuma samar da ci gaba mai dorewa a Jihar Kano.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleNEW PERMANENT SECRETARY RESUMES DUTY AT KANO MINISTRY OF INFORMATION
Next Article GWAMNATIN KANO DA MAJALISA SUN ƘUDIRI FARFAƊO DA TRIUMPH NEWSPAPERS

Related Posts

2027: IDAF Backs Abba for Second Term, Names Waiya Grand Patron

August 26, 2026

SHUGABAN KANO FIRST: ENG ABBA KABIR YUSUF AND HIS VISION FOR A BETTER KANO.

August 26, 2026

Northern Youths Assembly Applauds Kano Govt’s N27.8bn ICT Project

August 25, 2026

Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya: Achievements as Commissioner for Information and Internal Affairs, Kano State

August 24, 2026

WAIYA: When a Commissioner Becomes a Political Asset

August 23, 2026

ISN’T THIS SHEER WICKEDNESS?

August 22, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

2027: IDAF Backs Abba for Second Term, Names Waiya Grand Patron

By Brown Pigeon MediaAugust 26, 2026

By Abdu Saidu The APC Intellectual Door-to-Door Awareness and Mobilisation Forum (IDAF) has…

SHUGABAN KANO FIRST: ENG ABBA KABIR YUSUF AND HIS VISION FOR A BETTER KANO.

August 26, 2026

WAIYA RECEIVES FORMER GAWUNA YOUTHS, AS THEY DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

August 25, 2026

Northern Youths Assembly Applauds Kano Govt’s N27.8bn ICT Project

August 25, 2026

APC Intellectual Forum Launches Door-to-Door Mobilisation, Commends Waiya’s Public Awareness Efforts

August 25, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.