Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 5, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

    August 5, 2026

    CELEBRATING EXCELLENCE BEYOND POLITICS: WHY COMRADE IBRAHIM ABDULLAHI WAIYA DESERVES THE WINSEC AWARD

    August 5, 2026

    FREQUENTLY ASKED QUESTIONS (FAQ) ABOUT DSP BARAU I. JIBRIN… AND THEIR ANSWERS

    August 5, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA
News

KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 19, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA
Mutawakkilu Ibrahim Idris
KANO TA JADDADA HAƊIN KAN KAFOFIN YAƊA LABARAI DA HUKUMOMIN TSARO A TARON NUJ NA ƘASA

Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada aniyarta ta ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro domin kare dimokuraɗiyya da martabar ƙasa.

 

Da yake jawabi a taron ƙasa kan tsaro da ƙungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ) ta shirya a Abuja, Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, ya isar da saƙon Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, inda ya bayyana muhimmiyar rawar da kafafen yaɗa labarai ke takawa wajen wayar da kan jama’a da tallata manufofin gwamnati.

 

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa kafafen yaɗa labarai na da muhimmiyar rawa wajen isar da manufofi da shirye-shiryen gwamnati ga matasa da sauran al’umma, tare da jaddada alhakin ‘yan jarida na yaƙi da yaɗa labaran ƙarya, bayanan da ba su da tushe da kuma yaudarar jama’a.

 

“Kafofin yaɗa labarai suna da alhakin sanar da jama’a ayyukan gwamnati tare da kare martaba da haɗin kan ƙasa. Wannan wani bangare ne na nauyin da kundin tsarin mulki ya ɗora mana a matsayin ‘yan ƙasa,” in ji Waiya.

Kwamishinan ya yabawa taken taron, wanda ya mayar da hankali kan alaƙar da ke tsakanin tsaro da aikin jarida, yana mai cewa taken ya zo a daidai lokacin da ake buƙatar haɗin kai tsakanin bangarorin biyu.

 

Ya ƙara da cewa rahotannin da suka shafi tsaro na buƙatar taka-tsantsan da ƙwarewa, inda ya bukaci kafofin yaɗa labarai su daidaita tsakanin ‘yancin faɗar albarkacin baki da kuma kare muradun ƙasa.

 

Waiya ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta ci gaba da kyakkyawar alaƙa da hukumomin tsaro, inda take ba su tallafi na kayan aiki da motocin gudanar da aiki ga Rundunar ‘Yan Sanda, NSCDC, JTF da sauran hukumomin tsaro domin inganta ayyukansu.

 

Ya kuma tabbatar da cewa kafafen yaɗa labarai na gwamnati da masu zaman kansu a Kano na aiki cikin yanayi mai ‘yanci ba tare da tsangwama ko razana ba. Haka kuma gwamnati na shirya horaswa da tarurrukan ƙara wa ‘yan jarida ƙwarewa lokaci zuwa lokaci domin bunƙasa aikin jarida.

 

“Muna gina kyakkyawar alaƙa tsakanin gwamnati, kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro. Tallafa wa jami’an tsaro ba wai taimaka musu kawai ba ne, har ma kariya ce gare mu a matsayin al’umma,” in ji shi.

 

A ƙarshe, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya sake tabbatar da jajircewar gwamnatin Kano wajen mutunta kundin tsarin mulki, kare ‘yancin aikin jarida da kuma inganta shugabanci na haɗin gwiwa, yana mai cewa haɗin kai tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro na da matuƙar muhimmanci wajen tabbatar da zaman lafiya, kwanciyar hankali da ci gaba mai ɗorewa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleNUJ Summit: Kano Restates Commitment to Press Freedom and National Security
Next Article Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

Related Posts

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 5, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026

CELEBRATING EXCELLENCE BEYOND POLITICS: WHY COMRADE IBRAHIM ABDULLAHI WAIYA DESERVES THE WINSEC AWARD

August 5, 2026

FREQUENTLY ASKED QUESTIONS (FAQ) ABOUT DSP BARAU I. JIBRIN… AND THEIR ANSWERS

August 5, 2026

WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

August 4, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 4, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

By Brown Pigeon MediaAugust 5, 2026

Leadership is not measured by titles or public recognition alone; it is measured by…

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026

CELEBRATING EXCELLENCE BEYOND POLITICS: WHY COMRADE IBRAHIM ABDULLAHI WAIYA DESERVES THE WINSEC AWARD

August 5, 2026

FREQUENTLY ASKED QUESTIONS (FAQ) ABOUT DSP BARAU I. JIBRIN… AND THEIR ANSWERS

August 5, 2026

WAIYA PLEDGES COLLABORATION WITH EX-COUNCILLORS’ FORUM, NORTH WEST APC WOMEN MEDIA GROUP AS BOTH DECLARE SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA

August 4, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.