Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

    August 6, 2026

    Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

    August 6, 2026

    GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

    August 6, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 5, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » KIRA GA GWAMNATI TA TAIMAKI AL’UMMAR GARIN DAYASO.
News

KIRA GA GWAMNATI TA TAIMAKI AL’UMMAR GARIN DAYASO.

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaJune 1, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
KIRA GA GWAMNATI TA TAIMAKI AL'UMMAR GARIN DAYASO.
Mutawakkilu Ibrahim Idris
KIRA GA GWAMNATI TA TAIMAKI AL’UMMAR GARIN DAYASO.

Al’ummar garin Dayaso da ke Mazabar Gwangwan a Karamar Hukumar Rogo, Jihar Kano, sun gudanar da taron zumunci domin tattauna matsalolin da suka dade suna addabar al’ummarsu sakamakon rashin kulawar gwamnati a matakai daban- daban.

 

Taron ya haɗa mazauna garin, shugabannin al’umma, matasa, mata, manoma da sauran masu ruwa da tsaki domin tattauna ƙalubalen da garin ke fuskanta.

 

Da yake zantawa da Jami’in Yaɗa Labarai na Karamar Hukumar Rogo Abdu Bako Abdullah, bayan kammala taron da aka gudanar a Makarantar Firamare ta Dayaso, Shugaban Ƙungiyar Zumunta Dayaso Malam Adda’u Usman ya bayyana cewa bayan doguwar tattaunawa, mahalarta taron sun gano muhimman matsaloli da ke buƙatar kulawar gwamnati cikin gaggawa.

 

A cewarsa, manyan matsalolin sun haɗa da rashin ingantattun kayayyakin more rayuwa kamar wutar lantarki wadda aka sanya musu falafalai tsawon shekara bakwai amma babu wayar har kawowa yanzu, lalacewar hanyoyi, rashin magudanan ruwa masu aiki da kuma ƙarancin muhimman abubuwan more rayuwa dake cigaba da hana cigaban tattalin arziki da zamantakewar al’ummar yankin.

 

Ya kuma bayyana ƙalubalen da ke a fannin ilimi da cigaban matasa, inda ya nuna damuwa kan ƙarancin ƙwararrun malamai duk da cewa garin ya samar da masu shedar digiri da kwararru a fannoni daban-daban. Haka kuma ya nuna damuwa kan ƙarancin ayyukan kiwon lafiya Asibitin yankin yana cikin wani hali sakamakon rashin cibiyoyin lafiya da suka dace da yawan al’ummar yankin.

 

Dangane da cigaban tattalin arziki, ya koka kan rashin shirye-shiryen gwamnati da ke tallafawa ƙananan sana’o’i da ayyukan noman rani dana damina, waɗanda su ne ginshiƙin tattalin arzikin al’ummar yankin.

 

Malam Adda’u Usman ya yabawa Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, bisa amincewa da sake gina Gadar Gwangwan ta hanyar ƙoƙarin Rt. Hon. Jibril Isma’il Falgore, Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano.

 

Ya kuma yi kira ga Sanatan Kano ta Kudu, Hon. Abdurrahman Kawu Sumaila; Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Mazabar Rogo, Hon. Abdullahi Sani Rogo, Shugaban Karamar Hukumar Rogo, Alhaji Abubakar Mustapha Rogo; da Kansilan Mazabar Gwangwan da su gaggauta ziyartar garin Dayaso domin ganawa da al’umma kai tsaye domin kawo musu daukin magance matsalolin da aka bayyana. “Ya ƙara da cewa Dayaso gari ne mai zaman lafiya da bin doka, wanda ke da himma wajen cigaba da gina ƙasa.

 

Ya kara bayyana kwarin gwiwarsa cewa yana rokon shugabannin da abin ya shafa dasu amsa wannan kira cikin kyakkyawar niyya domin cigaban al’umma da kuma Jihar Kano baki ɗaya.

 

A nasa jawabin, mai unguwar Dayaso, Malam Bello Alhaji Garba, ya jaddada cigaba da goyon bayan al’ummar yankin ga manufofi da tsare-tsaren gwamnati abisa jagorancin Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf. Haka kuma ya yi kira ga mazauna yankin da su guji sare bishiyoyi ba bisa ka’ida ba, yana mai gargadin cewa lalacewar muhalli na haifar da zaizayar ƙasa da sauran matsalolin muhalli, ciki har da waɗanda suka shafi rushewar Gadar Gwangwan a halin yanzu.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleAbba Yusuf Ya Amince Da Haɗa Ma’aikatar Ruwa Da Ta Muhalli
Next Article Ayyukan Ci Gaba Za Su Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Arewa, Inji Matawalle

Related Posts

NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

August 6, 2026

Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

August 6, 2026

GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

August 6, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 5, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026

CELEBRATING EXCELLENCE BEYOND POLITICS: WHY COMRADE IBRAHIM ABDULLAHI WAIYA DESERVES THE WINSEC AWARD

August 5, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

By Brown Pigeon MediaAugust 6, 2026

By Mutawakkilu Ibrahim Idris  The Northern Youth Assembly (NYA) has congratulated the Executive…

Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

August 6, 2026

GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

August 6, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 5, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.