Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    FEDERAL GOVERNMENT SUSPENDS PROPOSED WAEC, NECO REGISTRATION FEE HIKE

    July 13, 2026

    FG: FANNIN MA’ADANAI YA JAWO JARIN DALA BILIYAN 3 CIKIN SHEKARU UKU

    June 18, 2026

    GWAMNATIN TARRAYYA TA MUSANTA SHIRIN SOKE HUKUMAR NBAIS

    June 18, 2026

    DEMOCRACY DAY SPEECH: OUR GENERATION MUST SECURE PROSPERITY 

    June 12, 2026

    Senator Barau Reaffirms ECOWAS Parliament’s Commitment to Regional Unity at Commissioning of New ECOWAS Headquarters

    July 3, 2026

    DA DUMI-DUMI: Starmer ya yi Murabus Daga Mukamin Firaministan Birtaniya

    June 22, 2026

    NETANYAHU YA SHA ALWASHIN HANA IRAN MALLAKAR MAKAMIN NUKILIYA

    June 13, 2026

    Girgizar Ƙasa Mai Ƙarfi Ta Hallaka Mutane a Philippines, Ana Fargabar Tsunami a Wasu Ƙasashe

    June 8, 2026

    NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

    August 6, 2026

    Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

    August 6, 2026

    GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

    August 6, 2026

    Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

    August 5, 2026
  • Business

    KASEDA TA GUDANAR DA SHIRIN WAYAR DA KAI GA MSMEs KAN KA’IDOJIN NAFDAC A JIHAR KATSINA

    June 12, 2026

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026
  • Education

    KANO PRIVATE SCHOOLS BOARD SUSPENDS 10% STATUTORY TAX PENDING FRESH ASSESSMENT

    August 1, 2026

    2027 PRESIDENCY: TINUBU DECLARES UNIVERSITY DEGREE, LEAVES OUT PRIMARY, SECONDARY EDUCATION

    August 1, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf, Education Minister Commission New Girls’ Secondary School in Kumbotso

    July 22, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Umarci Jami’ar Azman Ta Gabatar da Takardun Gini Ko Ta Fuskanci Rufe Makarantar

    June 23, 2026

    Kano Govt Reaffirms Commitment to Children’s Welfare at International Children’s Day Celebration

    June 14, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NORTH-WEST DEVELOPMENT COMMISSION TEAMS UP WITH DALA ORTHOPAEDIC HOSPITAL TO EASE MEDICAL COSTS

    August 1, 2026

    Kano Government Targets Maternal Mortality with 484 New Mini-Ambulances for Rural Wards

    June 19, 2026

    Gwamnatin Kano Ta Sayi Ƙananan Motocin Asibiti 484 Domin Taimaka wa Mata Masu Juna Biyu – Kwamishinan Lafiya

    June 19, 2026

    SHAYAR DA NONON UWA ZALLA NA KARE YARA DAGA CUTUTTUKA — KWAMISHINAN LAFIYA

    June 16, 2026

    Hukumar Kula da Asibitocin Kano Ta Tsaurara Matakai Kan Rashin Zuwa Aiki bisa Jadawalin Ayyuka

    June 11, 2026
  • Politics

    SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

    August 3, 2026

    KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

    July 21, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

    July 13, 2026

    APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

    July 10, 2026

    TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

    July 10, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » Murtala Garo Ya Sha Rantsuwar Kama Aiki A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano 
Politics

Murtala Garo Ya Sha Rantsuwar Kama Aiki A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano 

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaMay 5, 20262 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link

By Mutawakkilu Ibrahim Idris 

 

An rantsar da Alhaji Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano

 

Gwamnan Jihar ta Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ne ya jagoranci rantsar da shi yau talata a fadar gwamnatin Jihar.

 

An gudanar da bikin ne a dakin taro na Ante Chamber da ke cikin Gidan Gwamnati, inda manyan jami’an gwamnati, jiga-jigan jam’iyya, sarakunan gargajiya da sauran masu ruwa da tsaki daga sassa daban-daban na jihar suka halarta.

 

Bayan da Babbar Alkalin Jihar, Mai Shari’a Dije Abdu Aboki, ta jagoranci rantsar da shi, gwamnan ya bukaci sabon mataimakin gwamnan da ya mutunta kundin tsarin mulki tare da gudanar da ayyukansa cikin gaskiya, jajircewa da kuma rikon amana.

 

Gwamna Yusuf ya jaddada muhimmancin hadin kai da aiki tare a harkokin mulki, inda ya bayyana cewa nasarar gwamnatinsa na dogara ne da kokarin hadin gwiwa da kuma jajircewar hidimtawa al’ummar Jihar Kano.

 

A nasa jawabin, tsohon gwamnan Jihar Kano kuma tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana kwarin gwiwa ga sabon mataimakin gwamnan, yana mai cewa zai bayar da gudunmawarsa wajen bunkasa jihar.

 

A jawabin karbarsa, Alhaji Murtala Sule Garo ya gode wa gwamnan da al’ummar Jihar Kano bisa amincewar da suka yi da shi, tare da yin alkawarin yin aiki tukuru domin tallafawa manufofin ci gaban gwamnati.

 

Ya kuma tabbatar da cewa zai yi amfani da kwarewarsa wajen tabbatar da ingantacciyar hidima ga jama’a, tare da inganta zaman lafiya, kwanciyar hankali da ci gaba a fadin jihar.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleKano in Safe Hands: Why Stability Matters Now More Than Ever.
Next Article Umaru Musa Yar’Adua: A Legacy of Humility, Integrity, and Service

Related Posts

SANATA RUFAI SANI HANGA YA FICE DAGA JAM’IYYAR NDC

August 3, 2026

KWANKWASIYYA-SHEKARAU UNITY FORUM REBRANDS, DECLARES TOTAL SUPPORT FOR GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF AHEAD OF 2027

July 21, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Declares Murtala Sule Garo as 2027 Deputy Governorship Running Mate

July 13, 2026

APC zata Bayyana Shettima a Matsayin Mataimakin Takarar Tinubu na 2027

July 10, 2026

TSOFAFFIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI DA KANSILOLI SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF

July 10, 2026

Kano Information Commissioner Engages Broadcast Commentators to Strengthen Public Information

June 30, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

NORTHERN YOUTH ASSEMBLY CONGRATULATES GOVERNOR ABBA KABIR YUSUF, WAIYA ON NATIONAL HONOURS

By Brown Pigeon MediaAugust 6, 2026

By Mutawakkilu Ibrahim Idris  The Northern Youth Assembly (NYA) has congratulated the Executive…

Tinubu Directs EFCC to Unfreeze Osun State Government Accounts Ahead of Governorship Election

August 6, 2026

GOVERNOR ABBA WINS WINSEC AWARD FOR LEADERSHIP, WAIYA RECEIVES EXCELLENCE AWARD IN STRATEGIC COMMUNICATION

August 6, 2026

Ibrahim Abdullahi Waiya: Leadership Defined by Focus, Vision and Service

August 5, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Honoured with WINSEC Distinguished Leadership Award

August 5, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.