Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Tinubu Ya Yaba Da Rawar Sojin Ruwa Wajen Kare Arzikin Najeriya

    June 2, 2026

    TINUBU: CIRE TALLAFIN FETUR YA CECI NAJERIYA DAGA DURKUSHEWAR TATTALIN ARZIKI

    May 30, 2026

    GWAMNATIN TARAYYA TA AYYANA RANAKUN HUTUN BABBAR SALLAH A NAJERIYA

    May 26, 2026

    VP Shettima Leads Nigerian Delegation to Benin Presidential Inauguration Ceremony

    May 23, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026

    AN HANA YIN LAYYA DA BIJIMIN “DONALD TRUMP” A BANGLADESH

    May 28, 2026

    MAHAJJATA MILIYAN 1.6 SUN HALLARA A FILIN ARAFAT DOMIN SAUKE FARALI A AIKIN HAJJI

    May 26, 2026

    AMURKA TA KADDAMAR DA SABBIN HARE-HARE A KUDANCIN IRAN

    May 26, 2026

    THE IPOB QUESTION THAT REFUSES TO DIE: WHY PETER OBI’S UNRETRACTED POSITION REMAINS A MAJOR TEST OF HIS 2027 PRESIDENTIAL AMBITION

    June 3, 2026

    NIGERIANS DESERVE ANSWERS: PETER OBI CANNOT REMAIN SILENT ON HIS IPOB COMMENTS

    June 3, 2026

    Tinubu Ya Yaba Da Rawar Sojin Ruwa Wajen Kare Arzikin Najeriya

    June 2, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026
  • Business

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026

    Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika, ya musanta zargin cewa aikin samar da kamfanin jirgin saman Najeriya na ‘Nigeria Air’ da gwamnatin tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari ta ƙaddamar a zamaninta na bogi ne

    September 4, 2025
  • Education

    From Emergency to Excellence: How Kano Conquered Nigeria’s 2025 NECO Results in Three Years

    May 30, 2026

    GWAMNATIN KANO TA BAI WA DALIBAI HUTUN BABBAR SALLAH

    May 20, 2026

    KANO STUDENTS FORUM APPLAUDS GOV. YUSUF’S EDUCATION REFORMS, BACKS SECOND-TERM BID

    May 11, 2026

    AKCILS Hits 50-Year Milestone, Hosts Lavish Golden Jubilee

    April 30, 2026

    UNICEF, WHO, UNDP Donate 45 Motorcycles to Strengthen Healthcare Delivery in Kebbi

    April 29, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    Zulum Directs Distribution of Free Cholera Drugs, Medical Consumables to Health Facilities

    June 1, 2026

    PUTTING CHILDREN FIRST: ONE KANO AGENDA COMMENDS DAN BELLO’S EDUCATIONAL SUPPORT INITIATIVE

    May 25, 2026

    DR. MUZAKKARI DRIVES DIGITAL HEALTH INNOVATION IN KANO STATE

    May 12, 2026

    KSCHMA EXPANDS HEALTH SCHEME TO COVER 6,000 TB PATIENTS IN KANO

    May 12, 2026

    KSCHMA Honours Governor Abba Kabir Yusuf as “Champion of Workers Progress,” Highlights AbbaCare Impact

    May 1, 2026
  • Politics

    AREWA ON THE BRINK OF UNCERTAINTY: OBI AND KWANKWASO’S MANIPULATIVE DECEPTION THAT MAY JEOPARDIZE OUR COLLECTIVE EXISTENCE

    June 3, 2026

    PETER OBI’S ROMANCE WITH A TERRORIST GROUP (IPOB) EXPOSES A DANGEROUS AGENDA AGAINST NIGERIA 

    June 3, 2026

    THROWBACK: ‘IPOB Members not Terrorists, I live With Them’ – Peter Obi

    June 3, 2026

    PETER OBI, IPOB AND THE QUESTIONS THAT STILL DEMAND ANSWERS

    June 3, 2026

    Ayyukan Ci Gaba Za Su Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Arewa, Inji Matawalle

    June 1, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » DALILIN DA YA SA MALIYA YA ZAMA NA DABAN
Politics

DALILIN DA YA SA MALIYA YA ZAMA NA DABAN

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaMay 28, 20268 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
DALILIN DA YA SA MALIYA YA ZAMA NA DABAN
Mutawakkilu Ibrahim Idris
DALILIN DA YA SA MALIYA YA ZAMA NA DABAN

Sirrin Shahararsa da Kuma Fitaccen Salon Jagorancin Mai Girma Sanata Barau I. Jibrin Kabo CFR, PhD, FCNA

 

✍️ Rubutun Sufyan Lawal Kabo (Sefjamil)

 

Mutane da dama suna ta tambaya: me ya sa mai girma Sanata Barau I. Jibrin Kabo yake ci gaba da zama daban a cikin ƴan siyasar Najeriya? Me ya sa al’ummar Kano ta Arewa suke ci gaba da goya masa baya, suke tsayawa tsayin daka suce sai shi, a koda yaushe, duk da ƙalubalen siyasa da na ƴan adawa?

 

Tun daga lokacin da ya wakilci Tarauni a Majalisar Wakilai, zuwa lokacin da ya zama Kwamishinan Sadarwa na Jihar Kano, daga bisani Sanatan Kano ta Arewa tun shekarar 2015, har zuwa matsayin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa da yake kai a yau, abu guda ya bayyana ƙarara: Barau ya fita daban a cikin ƴan siyasa, saboda shi ɗin na daban ne.

 

Ku biyo ni domin in bayyana muku sirrin da ya sa “Maliya” ya zama na musamman.

 

1. Gaskiya, Tsoron Allah, Riƙon Amana Da Son Jama’a:

Babban sirrin nasarar Sanata Barau shi ne gaskiya, riƙon amana da tsoron Allah.

Barau ya yi imani cewa shugabanci amanar Allah ne, kuma duk shugaba sai ya tsaya gaban Ubangiji ya yi bayani kan yadda ya jagoranci al’umma. Salon jagorancin Sanata  Barau I. Jibrin Kabo yana kamanceceniya da jagoranci irin na Sayyidina Umar bn Khattabi, yana jin tsoron gamuwa da Allah ace ya gaza yiwa al’ummar da yake jagoranta adalci.

 

Na kusa da Barau sun sha bada labarin cewa a lokuta da dama yakan miƙa wasu damarmaki ga bare su soma cin gajiyar abu, ya haƙurƙurtar da na kusa dashi har zuwa wani lokaci da wasu damarmakin zasu kuma bijirowa. Yafi samun natsuwa idan ya amfanar da al’umma suka samu ci gaba. Barau yana yawan ƙarfafawa waɗanda yake tare dasu guiwa wajen kwatanta irin wannan kyakkyawar dabi’a tasa.

 

2. Ƙwarewa, Ilimi da Kuma Gogewa:

Shugabanci ba surutu ba ne, yana buƙatar ilimi, ƙwarewa, kuma Barau ya haɗa su gaba ɗaya. Sanata Barau I. Jibrin Kabo mutum ne mai zurfin ilimi a fannin Lissafi, ilimin gudanar da kuɗi (Financial Management), ilimi a harkar kasuwanci (Business Administration) da sana’o’i na zamani (Corporate Entrepreneurship) har zuwa matakin Digirin Digirgir da phD sannan uwa uba, mutum ne mai ilimin addini.

 

Tun ma kafin ya shiga harkar siyasa ka’in da na na’in ya yi aiki a bangarori masu zaman kansu da kuma na gwamnati inda ya samu gogewa sosai.

 

A fannin siyasa, Barau yana ɗaya daga cikin ‘yan siyasar da suka daɗe suna tasiri tun daga 1999. A Majalisar Tarayya ya yi aiki a muhimman kwamitoci da suka haɗa da kwamitin kasafin kuɗi, harkokin mai, ilimi mai zurfi da harkokin ‘yan sanda.

 

A yau, matsayin da yake kai na Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa ya ba shi damar gina alaƙa mai ƙarfi a cikin gida da wajen Najeriya.

 

Mutum mai irin wannan gogewa bazai yiwu ace ya gaza ba.

 

3. Kishin Ƙasa da Jarumtaka:

Barau mutum ne mai tsananin kishin Arewa da Najeriya baki ɗaya, ya ɗauki wannan ƙasa tamu da matuƙar muhimmanci, ya sadaukar da rayuwarsa ga Najeriya sannan a koda yaushe shirye yake ya kare mutuncin ƙasar nan a idon duniya.

 

‘Yan Najeriya sun shaida haka a wani lokaci a baya cikin zauren Majalisar Dattawa lokacin da ake tattaunawa kan kalaman matsin lambar Shugaban Amurka Donald Trump a kan Najeriya.

 

A yayin muhawarar, Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio ya nuna tsoron da  takatsantsan wajen mayar da martani kai tsaye ga Trump saboda yanayin diflomasiyya, har aka jiwoshi yana cewa: “Ni  a su wa da zan mayar wa Trump martani?” Sai dai Barau cikin ƙarfin hali ya katse maganar tare da bayyana cewa shi ba ya jin tsoron faɗar gaskiya zai kare mutuncin Najeriya.

 

Ya bayyana ƙarara cewa Najeriya ƙasa ce mai cikakken ƴanci, kuma bai kamata ƴan Najeriya su ji tsoron bayyana matsayinsu ga kowace ƙasa ba. Har ma ya ce: “Ba na shakkar Trump. Najeriyar mu ƙasa ce mai cikakken ‘yanci.”

 

Wannan furuci ya ba mutane mamaki domin ba kasafai ake ganin manyan shugabanni suna nuna irin wannan ƙwarin gwiwa wajen kare mutuncin ƙasa ba.

 

Ga mutane da dama, wannan ba siyasa kawai ba ce, alama ce ta jarumtaka, kishi da kuma kare martabar Najeriya. Wannan ne ya sa mutane da dama suke ƙara ganin girman Sanata Barau I Jibrin Kabo, suke martaba shi.

 

4. Ya Shigo da Tsari da Manufa:

Wasu shugabanni kan shigo tsarin mulki ba tare da sun shirya masa ba, amma shi ya shigo da cikakken tsari da manufofin sa.

Tun kafin ya zama Sanata, babu abinda ke damun Barau kamar yadda ya sha faɗe a wancan lokaci, irin halin tsananin talauci, rashin ilimi da rashin ababen more rayuwa da suka addabi al’umma musamman al’ummar yankin da ya fito na Kano ta Arewa.

 

Wannan ne yasa yana hayewa kujerar wakilci, ya soma aiwatar da aiyukan alkhairi ga jama’ar sa, yayi ta kawar da matsalolin al’umma ɗaya bayan ɗaya cikin nasara. Barau bai shiga ofis domin neman sa’a ba kamar yadda akasarin shuwagabanni suke yi, ya shiga ne da kyawawan manufofi.

 

5. Inganci da Nagartar Aiyukan Sa:

Wani babban dalilin da ya sa ya bambanta shi ne irin ingancin da nagartar ayyukansa. Barau bai yarda da jigari jigarin aiki ba, ba yana aiyuka bane kawai dan ace yana aiki, a’a, yana aiyuka ne na Mahadi Ka Ture, irin aiyukan da al’ummar zasu dauki shekaru aro aro suna amfana.

 

Wannan dalili ne yasa ayyukansa a bangarorin shimfiɗa tituna, ilimi, lafiya, sufuri, wasanni da tallafawa jama’a da sauran su suka fita dabam a Kano ta Arewa da ma wajenta. Dubban matasa da mata sun amfana da tallafin karatu, kyautar motoci, babura, tallafin jari don yin kasuwanci da sauran su. Alumai na dukkanin Garuruwa da unguwanni dake yankin Kano ta Arewa sun daɗe dumu dumu cikin Alkhairi a dalilin nagartaccen wakilcin Barau I. Jibrin Kabo.

Ta dalilin Barau FC da ragowar ci gaba da ya kawo, matasa da dama sun samu dama da mafita a rayuwa.

 

6. Jinƙai da Ayyukan Alheri Ba Tare da Nuna Bambanci Ba:

Duk da Kano ta Arewa yake wakilta, ayyukan jin ƙai irin na Barau, ba a iya yankin sa na Kano ta Arewa suka tsaya ba, a kodayaushe Barau yana fafutukar kare mutunci da tsayawa don karɓo hakkin al’ummar jihar Kano, yankin Arewa da ma na Najeriya gabaki ɗaya. Wannan hoɓɓasa irin nasa ne ya janyo farin jininsa ke ƙara haɓɓaka da yaɗuwa tsakankanin ƴan Najeriya, ake yawan zancen sa ake kuma yabawa tasiri da salon wakilcinsa.

 

7. Siffofinsa na Jagoranci:

Barau yana da muhimman siffofin shugabanci. Mutum ne mai nutsuwa, hikima na wakilci, mutum ne mai haƙuri, yana da  jajircewa da tsayawa tsayin daka akan domin tabbatar da aiyukan alkhairin da ya sanya a gaba. Abin da ya bambanta shi da wasu ‘yan siyasa shi ne daidaito da balagar siyasa.

Waɗannan halaye ne suka taimaka masa yayi ta samun ci gaba, yayi ta ɗarewa matakai daban daban duk da ƙalubalen da yayi ta fuskanta da ƴan adawa irin na siyasa.

 

8. Tawali’u da Sauƙin Kai

Abin da wataƙila zai fi baiwa mutane al’ajabi game da Barau shi ne tawali’u da sauƙin kansa tun daga sadda ya soma hawa matakai daban daban na ɗaukaka har i zuwa matsayin da yake kai a yau na Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa. Barau kanyi mu’amala da na ƙasa dashi da dukkanin al’umma sa da talakawa na koina cikin sauƙin kai da girmamawa. Kowa nashi ne, baya wulaƙanta ɗan Adam. Ko kaɗan bai yarda ɗaukakar da ya samu a rayuwa ta canja halayensa na kirki, na ƙauna da tausayin al’umma ba. Wannan tawali’u ne yasa mutane a kullum ke shauƙin Sanata Barau I.Jibrin Kabo suke alfahari dashi.

 

Waɗannan dalilai da na zayyana a sama, kaɗan ne daga cikin halayen Sanata Barau I. Jibrin Kabo da suka janyo masa farin jini a tsakarkanin al’ummar da ta Kano ta Arewa, Jihar Kano, Arewacin Najeriya da ma Najeriyar gabaki ɗaya.

 

Wannan shi yasa fatan al’umma a kodayaushe shine, su kuma zaɓen Sanata Barau ya koma kujerar Sanatan Kano ta Arewa karo na huɗu a shekarar 2027, a majalisar dattawa ya sami kujerar Shugaban Majalisar Dattawa (Senate President), yazo yayi Gwamnan Jhar Kano na shekara takwas, sannan ya haye kujerar Shugaban Ƙasar Najeriya a 2039 inshaAllahu.

 

Wannan, a taƙaice su suka sanya DSP Barau I. Jibrin Kabo ya zama na daban.

 

Sufyan Lawal Kabo Senior Legislative Aide (SLA) ne ga DSP Barau I. Jibrin Kabo, kuma shine Daraktan BARAU timeLINE GROUP (BtG)

 

 

 

 

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleWHY MALIYA STOOD OUT
Next Article Obi Mandate and the Questions Many Nigerians Still Ask

Related Posts

AREWA ON THE BRINK OF UNCERTAINTY: OBI AND KWANKWASO’S MANIPULATIVE DECEPTION THAT MAY JEOPARDIZE OUR COLLECTIVE EXISTENCE

June 3, 2026

PETER OBI’S ROMANCE WITH A TERRORIST GROUP (IPOB) EXPOSES A DANGEROUS AGENDA AGAINST NIGERIA 

June 3, 2026

THROWBACK: ‘IPOB Members not Terrorists, I live With Them’ – Peter Obi

June 3, 2026

PETER OBI, IPOB AND THE QUESTIONS THAT STILL DEMAND ANSWERS

June 3, 2026

Ayyukan Ci Gaba Za Su Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Arewa, Inji Matawalle

June 1, 2026

Babachir Lawal Ya Fice Daga ADC, Ya Zargi Shugabannin Da Magudi

June 1, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

AREWA ON THE BRINK OF UNCERTAINTY: OBI AND KWANKWASO’S MANIPULATIVE DECEPTION THAT MAY JEOPARDIZE OUR COLLECTIVE EXISTENCE

By Brown Pigeon MediaJune 3, 2026

…The sheer hatred of the North orchestrated by Kwankwaso to quench his hunger for power.…

THE IPOB QUESTION THAT REFUSES TO DIE: WHY PETER OBI’S UNRETRACTED POSITION REMAINS A MAJOR TEST OF HIS 2027 PRESIDENTIAL AMBITION

June 3, 2026

PETER OBI’S ROMANCE WITH A TERRORIST GROUP (IPOB) EXPOSES A DANGEROUS AGENDA AGAINST NIGERIA 

June 3, 2026

THROWBACK: ‘IPOB Members not Terrorists, I live With Them’ – Peter Obi

June 3, 2026

PETER OBI, IPOB AND THE QUESTIONS THAT STILL DEMAND ANSWERS

June 3, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.