Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    Tinubu Ya Yaba Da Rawar Sojin Ruwa Wajen Kare Arzikin Najeriya

    June 2, 2026

    TINUBU: CIRE TALLAFIN FETUR YA CECI NAJERIYA DAGA DURKUSHEWAR TATTALIN ARZIKI

    May 30, 2026

    GWAMNATIN TARAYYA TA AYYANA RANAKUN HUTUN BABBAR SALLAH A NAJERIYA

    May 26, 2026

    VP Shettima Leads Nigerian Delegation to Benin Presidential Inauguration Ceremony

    May 23, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026

    AN HANA YIN LAYYA DA BIJIMIN “DONALD TRUMP” A BANGLADESH

    May 28, 2026

    MAHAJJATA MILIYAN 1.6 SUN HALLARA A FILIN ARAFAT DOMIN SAUKE FARALI A AIKIN HAJJI

    May 26, 2026

    AMURKA TA KADDAMAR DA SABBIN HARE-HARE A KUDANCIN IRAN

    May 26, 2026

    THE IPOB QUESTION THAT REFUSES TO DIE: WHY PETER OBI’S UNRETRACTED POSITION REMAINS A MAJOR TEST OF HIS 2027 PRESIDENTIAL AMBITION

    June 3, 2026

    NIGERIANS DESERVE ANSWERS: PETER OBI CANNOT REMAIN SILENT ON HIS IPOB COMMENTS

    June 3, 2026

    Tinubu Ya Yaba Da Rawar Sojin Ruwa Wajen Kare Arzikin Najeriya

    June 2, 2026

    Saudiyya Ta Raba Alƙur’ani Miliyan 1.9 Ga Alhazan Bana

    June 2, 2026
  • Business

    Dangote Industrialising Africa– NCCIMA DG

    May 17, 2026

    INEC TA BUKACI MASU RIJISTAR KATIN ZABE A KANO DA SU JE SU DUBA SUNAYENSU

    April 27, 2026

    KANO TO HOST NATIONAL LAUNCH OF ECoN INITIATIVE, SET TO DRIVE INNOVATION AND INDUSTRIAL GROWTH IN NORTH-WEST

    April 16, 2026

    NewsNigeria’s Inflation Rate Climbs to 15.38% in March

    April 16, 2026

    Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika, ya musanta zargin cewa aikin samar da kamfanin jirgin saman Najeriya na ‘Nigeria Air’ da gwamnatin tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari ta ƙaddamar a zamaninta na bogi ne

    September 4, 2025
  • Education

    From Emergency to Excellence: How Kano Conquered Nigeria’s 2025 NECO Results in Three Years

    May 30, 2026

    GWAMNATIN KANO TA BAI WA DALIBAI HUTUN BABBAR SALLAH

    May 20, 2026

    KANO STUDENTS FORUM APPLAUDS GOV. YUSUF’S EDUCATION REFORMS, BACKS SECOND-TERM BID

    May 11, 2026

    AKCILS Hits 50-Year Milestone, Hosts Lavish Golden Jubilee

    April 30, 2026

    UNICEF, WHO, UNDP Donate 45 Motorcycles to Strengthen Healthcare Delivery in Kebbi

    April 29, 2026
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    Zulum Directs Distribution of Free Cholera Drugs, Medical Consumables to Health Facilities

    June 1, 2026

    PUTTING CHILDREN FIRST: ONE KANO AGENDA COMMENDS DAN BELLO’S EDUCATIONAL SUPPORT INITIATIVE

    May 25, 2026

    DR. MUZAKKARI DRIVES DIGITAL HEALTH INNOVATION IN KANO STATE

    May 12, 2026

    KSCHMA EXPANDS HEALTH SCHEME TO COVER 6,000 TB PATIENTS IN KANO

    May 12, 2026

    KSCHMA Honours Governor Abba Kabir Yusuf as “Champion of Workers Progress,” Highlights AbbaCare Impact

    May 1, 2026
  • Politics

    AREWA ON THE BRINK OF UNCERTAINTY: OBI AND KWANKWASO’S MANIPULATIVE DECEPTION THAT MAY JEOPARDIZE OUR COLLECTIVE EXISTENCE

    June 3, 2026

    PETER OBI’S ROMANCE WITH A TERRORIST GROUP (IPOB) EXPOSES A DANGEROUS AGENDA AGAINST NIGERIA 

    June 3, 2026

    THROWBACK: ‘IPOB Members not Terrorists, I live With Them’ – Peter Obi

    June 3, 2026

    PETER OBI, IPOB AND THE QUESTIONS THAT STILL DEMAND ANSWERS

    June 3, 2026

    Ayyukan Ci Gaba Za Su Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Arewa, Inji Matawalle

    June 1, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » PDP TA TSAIDA PANTAMI TAKARAR GWAMNAN GOMBE A 2027
Politics

PDP TA TSAIDA PANTAMI TAKARAR GWAMNAN GOMBE A 2027

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaMay 26, 20261 Min Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
Mutawakkilu Ibrahim Idris
PDP TA TSAIDA PANTAMI TAKARAR GWAMNAN GOMBE A 2027
Mutawakkilu Ibrahim Idris
PDP TA TSAIDA PANTAMI TAKARAR GWAMNAN GOMBE A 2027

Jam’iyyar PDP ta tabbatar da tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami, a matsayin ɗan takarar gwamnan jihar Gombe domin fafatawa a zaɓen shekarar 2027.

 

An tabbatar da Pantami ne bayan kammala zaɓen fidda gwani da jam’iyyar ta gudanar ranar Talata a garin Gombe, inda masu ruwa da tsaki da wakilan jam’iyyar suka amince da sunansa a matsayin wanda zai jagoranci PDP a zaɓen gwamnan jihar.

 

Shugaban Kwamitin Zaɓen fidda gwanin, Gregory Yenlong, ne ya bayyana Pantami a matsayin wanda ya lashe zaɓen, yana mai cewa shi kaɗai ne ya tsaya takarar kujerar a ƙarƙashin jam’iyyar.

 

Yenlong ya ce an gudanar da tsarin cikin lumana da bin ƙa’idojin jam’iyya, tare da nuna cewa PDP na da yakinin cewa Pantami zai kawo gagarumin sauyi a siyasar jihar Gombe.

 

Masu goyon bayan Pantami sun bayyana farin cikinsu da nasarar, inda suka ce zaɓinsa alama ce ta haɗin kai da sabon fata ga jam’iyyar PDP a jihar.

 

Naɗin Pantami dai na zuwa ne a daidai lokacin da siyasar jihar Gombe ke ƙara ɗaukar zafi gabanin babban zaɓen shekarar 2027.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleKWANKWASO’S OBSESSION WITH ABBA KABIR YUSUF: A FRIGHTENING DISPLAY OF FRUSTRATION AND SELF-DEMORALIZATION
Next Article AMURKA TA KADDAMAR DA SABBIN HARE-HARE A KUDANCIN IRAN

Related Posts

AREWA ON THE BRINK OF UNCERTAINTY: OBI AND KWANKWASO’S MANIPULATIVE DECEPTION THAT MAY JEOPARDIZE OUR COLLECTIVE EXISTENCE

June 3, 2026

PETER OBI’S ROMANCE WITH A TERRORIST GROUP (IPOB) EXPOSES A DANGEROUS AGENDA AGAINST NIGERIA 

June 3, 2026

THROWBACK: ‘IPOB Members not Terrorists, I live With Them’ – Peter Obi

June 3, 2026

PETER OBI, IPOB AND THE QUESTIONS THAT STILL DEMAND ANSWERS

June 3, 2026

Ayyukan Ci Gaba Za Su Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Arewa, Inji Matawalle

June 1, 2026

Babachir Lawal Ya Fice Daga ADC, Ya Zargi Shugabannin Da Magudi

June 1, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

AREWA ON THE BRINK OF UNCERTAINTY: OBI AND KWANKWASO’S MANIPULATIVE DECEPTION THAT MAY JEOPARDIZE OUR COLLECTIVE EXISTENCE

By Brown Pigeon MediaJune 3, 2026

…The sheer hatred of the North orchestrated by Kwankwaso to quench his hunger for power.…

THE IPOB QUESTION THAT REFUSES TO DIE: WHY PETER OBI’S UNRETRACTED POSITION REMAINS A MAJOR TEST OF HIS 2027 PRESIDENTIAL AMBITION

June 3, 2026

PETER OBI’S ROMANCE WITH A TERRORIST GROUP (IPOB) EXPOSES A DANGEROUS AGENDA AGAINST NIGERIA 

June 3, 2026

THROWBACK: ‘IPOB Members not Terrorists, I live With Them’ – Peter Obi

June 3, 2026

PETER OBI, IPOB AND THE QUESTIONS THAT STILL DEMAND ANSWERS

June 3, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.