Author: Brown Pigeon Media

Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar zartarwa ta jihar. An gudanar da aikin karbar motocin ne a ranar Alhamis ta hannun jami’an hukumar, bayan da aka ce tsofaffin kwamishinonin sun ki mayar da motocin gwamnati duk da rokon da aka yi musu sau da dama. Mutanen da abin ya shafa sun hada da Air Vice Marshal Ibrahim Umar (mai ritaya), tsohon Kwamishinan Tsaro na Cikin Gida; Mustapha Rabiu Kwankwaso, tsohon Kwamishinan Matasa da Wasanni; Dr. Yusuf Ibrahim Kofar Mata,…

Read More

Ku dawo da motocin da ku ka tafi da su – AKY gaTsoffin Kwamishinonin da su ka bi Kwankwaso By: Mutawakkilu  Cibiyar yaɗa labarai ta gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf (AKY Media Centre) ta bukaci tsoffin Kwamishinonin da suka ajiye mukamansu a kwanaki baya da su dawo da duk kadarorin gwamnati dake hannunsu kamar yadda doka ta tanada. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Cibiyar da rabawa manema labarai a kano. Idan za a iya tunawa waɗannan tsofaffin kwamishinonin sun sauka daga mukamansu ne da kansu, saboda ba za su goyi bayan matakin…

Read More

AMNESTY INTERNATIONAL: ALLEGATIONS AGAINST KANO STATE GOVERNMENT, FALSE, MISLEADING, AND UNFOUNDED The attention of the Kano State Government has been drawn to a publication by Amnesty International titled “Kano: Escalating Repression Endangers Freedom of Expression,” alleging a pattern of arrests, detention, and harassment of individuals for criticizing the Governor of Kano State, Alhaji Abba Kabir Yusuf, by security agencies at the instance of the Kano State Government The Kano State Government hereby categorically rejects these allegations as misleading, unfounded, and a gross misrepresentation of facts. Let it be clearly known that, the administration of Governor Abba Kabir…

Read More

Kano Government Strengthens Media Collaboration, Urges Publicity of Governor’s Achievements in Tertiary Institutions Author – Mutawakkilu The Kano State Government has reiterated its commitment to strengthening collaboration with Public Relations Officers of tertiary institutions to enhance the dissemination of government achievements across the state. The Commissioner for Information and Internal Affairs, Ibrahim Abdullahi Waiya, made this known while addressing journalists in his office, explaining that the meeting focused on two major agendas aimed at improving public communication. According to him, the first agenda centered on building stronger synergy between the Ministry of Information and Public…

Read More

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ranar 27 ga wannan wata na Fabrairu a matsayin ranar fara hutun Azumin Ramadan da Sallah ga dukkanin makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar. A wata sanarwa da Daraktan wayar da Kai na ma’aikatar Ilimi ta jihar Kano Musbahu Sani Yakasai ya fitar, ya ce daliban firamare da sakandire za su fara hutun ne daga Lahadi 1 ga Maris, 2026 kamar yadda jadadalin karatun bana ya nuna. Sanarwar ta bukaci iyaye da su je daukar ‘ya’yansu tun da safiyar ranarJuma’a 27 ga Fabrairu, 2026 domin fara hutun.…

Read More

Gwamnatin jihar Kano, ta sanar da kaddamar da wani sabon dandali da gwamnatin jihar ta samar domin inganta daidaito da tsari a yada manufofi da shirye-shiryen gwamnati, tare da dakile rudani ko sabanin bayanai a manyan makarantun gaba da sakandire a jihar. Kwamishinan ma’aikatar yada labarai da al’amuran cikin gida na jihar Ibrahim Abdullahi Waiya, ya bayyana hakan a yayin ganawarsa da manema labarai a ofishinsa, lokacin kaddamar da kwamatin wanda ya hada da jami’an hulda da jama’a na makarantun gaba da sakandire a jihar. Yace ayyukan cigaban ilimi a kano ya wuce zato, musamman idan akayi la’akari da fifikon…

Read More

SSR Auwalu Sani Rogo Apologises to Journalist Over Insult   A senior official of the Kano State Government, SSR Auwalu Sani Rogo, has apologised to a member of the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Abdulbaki Ali Ahmed Sharifai, over a public insult directed at him. The apology was tendered on Wednesday at the office of the Commissioner for the Kano State Ministry of Information and Internal Affairs, Comrade Abdullahi Ibrahim Waiya. The reconciliation meeting was attended by members of the Kano Online Media Chapel Executive Council, led by its Chairman, Comrade Abubakar Abdulƙadir Dangambo, directors of the ministry, and a…

Read More

WAIYA, LIMAMIN KANO FIRST! – Hon (Amb) Ibrahim Abdullahi Waiya the Kano State Commissioner for Information and Internal Affairs, has clearly emerged as one of the most celebrated, outspoken, dynamic, and eloquent members of the cabinet of Abba Kabir Yusuf, not only within government circles but across Kano State. This perfectly aligns with the expectations many of us held at the time of his appointment two years ago. Given his background, experience, and unwavering commitment to the people, it was evident that he would bring something exceptional to governance. What truly sets Waiya apart, however,…

Read More

­ The Kano State Commissioner for Information and Internal Affairs, Ibrahim Abdullahi Waiya, on Thursday convened a strategic meeting with civil society organisations to discuss issues affecting the state and strengthen collaboration with the government. During the engagement, the commissioner briefed participants on the ongoing initiatives of the administration of Abba Kabir Yusuf, noting that civil society groups play a critical role in governance and policy development. Waiya reiterated the government’s commitment to inclusive governance, stressing that civil society actors remain key partners in promoting sustainable development across Kano. He described civil society organisations as an important…

Read More

  “Yanzu – Yanzu Gobara Ta Lakume akalla Shaguna 50 a Kasuwar Dakata, ’Yan Kasuwa Sun Yi Asarar Miliyoyin Naira Akalla shaguna 50 ne aka ruwaito sun kone sakamakon gobara da ta tashi da asuba a kasuwar Kwalemar Fatima Simra da ke unguwar Dakata, yankin Karamar Hukumar Nassarawa a jihar Kano da safiyar Juma’a. Shaidun gani da ido sun ruwaito cewar gobarar, wadda aka ce ta fara ne kimanin ƙarfe 5:40 na safe, ta bar ’yan kasuwa suna kididdige asarar su yayin da kaya da dukiya da darajarsu ta kai miliyoyin naira suka salwanta cikin wuta.…

Read More