Close Menu
  • Home
  • News
    • National
    • International
  • Business
  • Education
  • Featured
  • Health
  • Politics
  • Sports
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook Instagram TikTok
BROWN PIGEON MEDIA
SUBSCRIBE
  • Home
  • News
    1. National
    2. International
    3. View All

    NECO 2025: A Triumph for Kano’s Children, A Challenge for the Future

    September 19, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Gudanar da Taron Kungiyoyin Fararen Hula

    September 16, 2025

    Kano Reviews Debt Sustainability Strategy, Plans Sukuk Bond to Finance Infrastructure

    September 12, 2025

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025

    Manchester United survive through a late minute goal

    August 31, 2025

    Gwamna Yusuf Ya Raba Tallafin Naira 50,000 ga Mata 6,680 Don Inganta Rayuwa. Daga Mutawakkilu

    April 12, 2026

    DSS Ta Tsare Jami’an Gwamnatin Kano Kan Korafin Kwankwaso Game da Bata Suna. By Mutawakkilu 

    April 11, 2026

    Kano State Commissioner for Information Attends 97th Birthday Celebration of Hajiya Mariya Galadance

    April 11, 2026

    Ɗan Majalisar Taraiya Mai Wakiltar Warawa/Dawakin Kudu Ya Rasu a Abuja. By Mutawakkilu 

    April 11, 2026
  • Business

    Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika, ya musanta zargin cewa aikin samar da kamfanin jirgin saman Najeriya na ‘Nigeria Air’ da gwamnatin tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari ta ƙaddamar a zamaninta na bogi ne

    September 4, 2025

    EFCC Detains NAHCION Chairman’s Brother, a.k.a Defacto Chairman Sirajo Usman Over N50 Billion Fraud In Hajj Expenditure

    August 29, 2025

    CBN Orders Geo-Tagging of All PoS Terminals Within 60 Days

    August 28, 2025

    Nigeria, Brazil Sign Historic Air Service Agreement to Boost Trade and Connectivity

    August 26, 2025

    Kano state Ministry of Humanitarian plans to implement humanitarian intervention Trust fund

    August 25, 2025
  • Education

    Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ranar 27 ga watan Fabrairu a matsayin ranar fara hutun Dalibai By Mutawakkilu

    February 25, 2026

    Ayyukan Cigaban Ilimi a jihar Kano Ya bunkasa, Gwamna Yusuf Ya Sauya Alkibla – Kwamared Waiya By Mutawakkilu

    February 25, 2026

    NECO 2025: A Triumph for Kano’s Children, A Challenge for the Future

    September 19, 2025

    Gwamnatin jihar Kano ta bukaci hadin kan kungiyoyi masu zaman kansu domin wayar da kan al’uma muhimmancin yin katin zabe. August 29, 2025

    August 29, 2025

    Iran, European Powers to Resume Nuclear Talks in Geneva Amid Sanctions Threat

    August 26, 2025
  • Featured

    Kano State Government Organises Two-Day Retreat for Online Media Publishers in Jigawa

    January 15, 2026

    Former Kano APC Councilors Hold Special Prayers for Governor Abba Kabir Yusuf

    October 27, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    Kano Government Clarifies Position on Elders Council, Backs Its Own Initiative

    September 7, 2025
  • Health

    NiMet DG Calls for Stronger Partnerships to Tackle Climate Risks in Agriculture

    August 26, 2025

    France Sees Record Surge in Chikungunya as US Suspends French-Made Vaccine

    August 26, 2025

    Khartoum Residents Return to War-Torn City as Rebuilding Costs Mount

    August 25, 2025

    Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Commissionan yada labarai da al’amuran cikin gida na jihar Kano Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya ta Kaddamar da tantance rukunin farko na tubabbun Yan Daba a Jihar Kano domin inganta rayuwasu

    August 21, 2025

    UNICEF, NEMA Push for Stronger Humanitarian Coordination in Sokoto, Kebbi, Zamfara

    August 18, 2025
  • Politics

    POLITICAL MIGHT UNLEASHED: ABBA KABIR YUSUF AND RAIL PROJECT THAT CHANGED EVERYTHING.

    March 2, 2026

    Ba boyayyen abu ba ne cewa siyasar Kano ba ta taɓa zama al’ada ba

    March 2, 2026

    DAGA NAƊAƊƊE ZUWA MAI TAYAR DA HANKALI: BINCIKEN GASKIYAR MANUFOFIN DA KE BAYAN HARE-HAREN GALADIMA GA GWAMNA YUSUF DA DSS

    March 2, 2026

    Ku dawo da motocin da ku ka tafi da su – AKY gaTsoffin Kwamishinonin da su ka bi Kwankwaso By: Mutawakkilu 

    February 26, 2026

    WAIYA, LIMAMIN KANO FIRST!-by Mutawakkilu 

    February 24, 2026
  • Sports

    Bichi First FC Unveils Abubakar Senior as New Technical Adviser

    September 11, 2025

    Mustapha Salisu Makes Azerbaijan Move

    September 9, 2025

    Delta 2025 NYG: Team Kano Finish 9th With 14 Medals

    September 8, 2025

    If Super Eagles Fail to Qualify for World Cup, Nigerians Will Not Forgive Us – Ahmed Musa

    September 6, 2025

    Super Falcons striker and six-time African Women’s Footballer of the Year, Asisat Oshoala, has completed her move from Bay FC to Saudi Women’s Premier League side Al Hilal

    September 3, 2025
  • Videos
  • More
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
BROWN PIGEON MEDIA
Home » Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar zartarwa ta jihar.
News

Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar zartarwa ta jihar.

Brown Pigeon MediaBy Brown Pigeon MediaFebruary 27, 20263 Mins Read
Facebook Twitter WhatsApp Telegram Email Copy Link
  1. Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar zartarwa ta jihar.

 

An gudanar da aikin karbar motocin ne a ranar Alhamis ta hannun jami’an hukumar, bayan da aka ce tsofaffin kwamishinonin sun ki mayar da motocin gwamnati duk da rokon da aka yi musu sau da dama.

 

Mutanen da abin ya shafa sun hada da Air Vice Marshal Ibrahim Umar (mai ritaya), tsohon Kwamishinan Tsaro na Cikin Gida; Mustapha Rabiu Kwankwaso, tsohon Kwamishinan Matasa da Wasanni; Dr. Yusuf Ibrahim Kofar Mata, tsohon Kwamishinan Kimiyya da Fasaha; Dr. Adamu Aliyu Kibiya, tsohon Kwamishinan Harkokin Jin Kai; da Nasiru Sule Garo, tsohon Kwamishinan Ayyuka na Musamman.

 

 

Shugaban hukumar, Sa’idu Yahaya, wanda ya jagoranci aikin, ya bayyana wa ’yan jarida cewa dole ce tasa aka dauki matakin, domin tsofaffin kwamishinonin sun ki bin umarnin gwamnati na mayar da dukiyar gwamnati.

 

Ya ce ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Kano ya shigar da korafi kan yadda aka ci gaba da rike motocin gwamnati, tare da bukatar a mayar da su bayan murabus.

 

Yahaya ya kara da cewa bincike ya nuna wasu daga cikin kwamishinonin sun sayar da motocin gwamnati bayan barin ofis.

 

“Dukiyar gwamnati ba ta zama mallakar mutum ba. Da zarar jami’i ya bar ofis, dole ne ya mayar da duk motocin gwamnati da sauran dukiyar da ke hannunsa nan take,” in ji shi.

 

 

Ya bayyana cewa hukumar ta bi matakan doka, ta kuma samu umarnin kotu kafin ta Karbo motocin.

 

A cewar Yahaya, an karbo motocin gwamnati guda biyar daga hannun kwamishinoni biyar, amma biyu kacal daga cikinsu su ne motocin asali da gwamnati ta saya. Sauran uku ba su daidai da na asali, domin an sayar da su aka maye gurbinsu da wasu.

 

Shugaban hukumar ya musanta zargin cewa matakin yana da nasaba da siyasa, yana mai cewa aikin ya yi daidai da nauyin hukumar na kare dukiyar jama’a.

 

“Ba batun cin zarafi bane, batun kare dukiyar al’ummar Kano ne. Ba za mu lamunci duk wani rashin gaskiya ko rike dukiyar gwamnati ba bisa ka’ida ba,” in ji shi.

 

 

Ya kuma gargadi sauran jami’an gwamnati cewa hukumar za ta ci gaba da sanya idanu kan yadda ake amfani da dukiyar gwamnati, tare da daukar mataki ga duk wanda aka samu da laifi.

 

A gefe guda, wani tsohon babban jami’in gwamnati, Mohammad Tukur, ya bayyana cewa babu wata doka da ta ba kwamishina damar rike motar gwamnati bayan barin ofis.

 

Ya ce motocin gwamnati ana ba kwamishinoni ne kawai domin gudanar da ayyukan ofis, ba mallakar su ba.

 

“Babu wata doka da ta ba kwamishina damar rike motar gwamnati bayan kammala wa’adin aiki, ko an tsige shi ko ya yi murabus,” in ji Tukur.

 

Sai dai ya ƙara da cewa gwamna na da ikon yanke hukunci na musamman idan ya ga dama ya bar wa wani jami’i mota bayan barin ofis.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email VKontakte WhatsApp Copy Link
Previous ArticleKu dawo da motocin da ku ka tafi da su – AKY gaTsoffin Kwamishinonin da su ka bi Kwankwaso By: Mutawakkilu 
Next Article Kano Govt Dismisses Galadima’s Allegations, Reaffirms Commitment to Free Speech and Rule of Law By Mutawakkilu

Related Posts

Gwamna Yusuf Ya Raba Tallafin Naira 50,000 ga Mata 6,680 Don Inganta Rayuwa. Daga Mutawakkilu

April 12, 2026

DSS Ta Tsare Jami’an Gwamnatin Kano Kan Korafin Kwankwaso Game da Bata Suna. By Mutawakkilu 

April 11, 2026

Kano State Commissioner for Information Attends 97th Birthday Celebration of Hajiya Mariya Galadance

April 11, 2026

Ɗan Majalisar Taraiya Mai Wakiltar Warawa/Dawakin Kudu Ya Rasu a Abuja. By Mutawakkilu 

April 11, 2026

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata. By Mutawakkilu      

April 11, 2026

Gwamna Yusuf Ya Sauke Sagagi Daga Mukamin Kwamishinan Zuba Jari a Kano. by Mutawakkilu 

March 26, 2026
Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • Telegram
  • WhatsApp
Latest Posts

Comishinan Yada Labarai na Kano Ya Halarci Taron Kungiyar Masu Sauraron Rediyo

By Brown Pigeon MediaApril 12, 2026

Comishinan Yada Labarai na Kano Ya Halarci Taron Kungiyar Masu Sauraron Rediyo Daga: Mutawakkilu Ibrahim…

Gwamna Yusuf Ya Raba Tallafin Naira 50,000 ga Mata 6,680 Don Inganta Rayuwa. Daga Mutawakkilu

April 12, 2026

DSS Ta Tsare Jami’an Gwamnatin Kano Kan Korafin Kwankwaso Game da Bata Suna. By Mutawakkilu 

April 11, 2026

Kano State Commissioner for Information Attends 97th Birthday Celebration of Hajiya Mariya Galadance

April 11, 2026

Ɗan Majalisar Taraiya Mai Wakiltar Warawa/Dawakin Kudu Ya Rasu a Abuja. By Mutawakkilu 

April 11, 2026
© 2026 Brown Pigeon Media. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.