By Khadijah Shehu Abdulkareem Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana Juma’a, 5 ga Satumba, a matsayin ranar hutu domin bikin Maulidin Annabi Muhammad (S.A.W). Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da ma’aikatar harkokin cikin gida ta fitar a ranar Laraba, wadda babbar sakatariya a ma’aikatar, Magdalene Ajani, ta sanya wa hannu. A duk shekara, miliyoyin Musulmi a Najeriya da sauran sassan duniya kan gudanar da bukukuwan Maulidi, domin tunawa da ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W). Gwamnatin ta yi kira ga al’ummar ƙasa da su yi amfani da wannan dama wajen yin addu’o’i na samun zaman lafiya, kwanciyar…
Author: Brown Pigeon Media
By Khadijah Shehu Abdulkareem Sirika, wanda ya rike mukamin minista sau biyu, ya bayyana hakan ne ga gidan talabijin na Channels a ranar Talata inda ya ce an bi dukkan ƙa’idoji. Ya ƙara da cewa aikin samar da jirgin saman haɗin gwiwa ne tsakanin gwamnati da masu zaman kansu, ƙarƙashin kulawar hukumar tafiyar da hadin gwiwa tsakanin gwamnati da masu zaman kansu. Tsohon ministan ya musanta batun cewa ya kashe naira biliyan 100 wajen aikin inda ya ce jimillar kuɗin da aka yi kasafi domin aikin samar da kamfanin sufurin shi ne naira biliyan 5 inda aka saki naira biliyan…
By Khadijah Shehu Abdulkareem Gwamnan ya kuma ce ya san dukkan inda ’yan bindigar jihar suke buya. Da yake jawabi a cikin wani bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta, gwamnan ya ce babban kalubalen shi a yaki da ’yan bindiga a jihar shi ne rashin cikakken iko da jami’an tsaro. Ya ce shugabannin rundunonin tsaron da ke jihar suna karbar umarni ne kawai daga hedkwatocinsu da ke Abuja, ba daga wajen shi ba.
By Khadijah Shehu Abdulkareem Tinubu bayyana hakan ne yayin ganawarsa da gwamnan jihar Dikko Radda da wasu shugabannin jihar a fadar gwamnati. Tinubu ya kuma jaddada muhimancin magance matsalar tsaro a faɗin ƙasar. Ya kuma buƙaci a rika samun rahoton aiki kullum daga Katsina. Shugaban ya ce dole ne a kare rayuka da yara da wuraren ibada da kasuwanci.
By Khadijah Shehu Abdulkareem Gwamnatin ta bayyana cewa tun a watan Janairun 2024 gwamna Abba Kabir Yusuf ya kafa Majalisar Dattawan jihar ta Kano, wato (KEAC) wadda za ta riƙa ba da shawara kan ci gaban al’umma. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida, Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar a yau Laraba. Sanarwar ta ce “Tun bayan sanar da kafa wannan majalisar, ana ci gaba da shirye-shiryen da suka dace domin tabbatar da ingantaccen tsarin da zai ba da damar fara aiki yadda ya kamata.” Sanarwar ta ƙara da cewa “Wannan…
A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X, hukumar ta bayyana cewa daga 1 zuwa 15 ga watan Satumba, akwai yiwuwar ambaliya ta shafi jihohi 29 da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja. Rahoton ya ƙara da cewa lamarin zai iya shafar ƙananan hukumomi 107, garuruwa 631 da tituna 50 a sassa daban-daban na ƙasar. Hukumar ta bayyana cewa jihohin da suka fi shiga cikin hatsari sun haɗa da: Borno, Zamfara, Jigawa, Kebbi, Yobe, Filato, Gombe, Taraba da Sakkwato, yayin da a Jihar Kaduna barazanar ambaliyar ba ta da yawa. NiHSA ta shawarci al’ummomi da hukumomi a yankunan da…
By Nurullahi Babangida Nigeria and Bay FC striker Asisat Oshoala has sealed a two-year deal with Saudi Arabian side Al Hilal in the Women’s Premier League. The contract was finalised on Monday after the 30-year-old successfully completed her medical in Riyadh, according to ESPN. Oshoala, notably absent from Bay FC’s squad for their match against Angel City, was listed on the availability report as excused. Her move brings an end to a brief stint in the National Women’s Soccer League (NWSL), where she joined the expansion side last season. Announcing the move on their Instagram handle, Al-Hilal wrote, “Welcome, Asisat…
Asma’u Uba Muhammad Kano, Sept. 1, 2025 – More than 9,680 volunteers will be deployed across Kano State to boost participation in the ongoing online pre-voter registration exercise. The initiative, agreed at a meeting between the state’s voter registration mobilization taskforce and chairmen of the 44 local government areas, is aimed at improving turnout after previous data showed low participation in Kano despite its population size. Under the plan, at least 20 volunteers equipped with Android phones will be stationed in each of the state’s 484 wards, with the number varying depending on the size of polling units. The volunteers,…
By Nurullahi Babangida The Team Kano has proudly opened it’s medals account at the ongoing this year National Youth Games in Asaba, Delta State Team Kano has clinched its 6 medals that include 3 gold 1 silver and 2 bronze medals at the team and individual event on Monday September 1st, 2025. The medals include 2 golds in Taekwondo, 1 gold in Rugby and one silver, two bronze from Fives single and double respectively. Ibrahim Khalid Sarki in -45 kg and Atika Ahmad Ibrahim in -41 kg through exceptional performance outclassing contestants to secure the top prize to clinch two…
By Nurullahi Babangida The Team Kano has proudly opened it’s medals account at the ongoing this year National Youth Games in Asaba, Delta State Team Kano has clinched its 6 medals that include 3 gold 1 silver and 2 bronze medals at the team and individual event on Monday September 1st, 2025. The medals include 2 golds in Taekwondo, 1 gold in Rugby and one silver, two bronze from Fives single and double respectively. Ibrahim Khalid Sarki in -45 kg and Atika Ahmad Ibrahim in -41 kg through exceptional performance outclassing contestants to secure the top prize to clinch two…